Gwamnatin Iran ta sanar da cewa za a shafe kwana bakwai ana jerin bukukuwan jana'izar Ayatollah Ali Khamenei daga ranar 3 ga Yulin 2026 a Tehran.
Gwamnatin Iran ta sanar da cewa za a shafe kwana bakwai ana jerin bukukuwan jana'izar Ayatollah Ali Khamenei daga ranar 3 ga Yulin 2026 a Tehran.
Matatar Dangote da ke Legas ta rage farashin da take sayar da litar man fetur ga 'yan kasuwa. Matatar ta kuma kawo sabon tsarin sayarwa ga 'yan kasuwa.
Shugaban majalisar dattawa, Ahmad Ibrahim Lawan, ya bayyana cewa jigogin jam'iyyar All Progressives Congress (APC) sun yarda da yin ittifaki kan wadanda za'a.
Dan takarar mataimakin shugaban kasa a karkashin jam’iyyar PDP a zaben 2019, Mista Peter Obi, ya bayyana sha’awarsa tsayawa takarar shugaban kasar Najeriya a za
Wasu yan bindiga sun bi tsakar dare har cikin gida sun halaka wani babban dillalin shanu a jihar Taraba, sun sace matarsa da kuma 'ya'yansa guda biyu maza.
A ranar Laraba, wasu masu garkuwa da mutane sun halaka fitaccen mai saida shanu, tare da yin garkuwa da matarsa da ƴaƴansa maza a Jalingo, babban birnin Taraba.
MD na ASD Motors, Muktar Dauda, ya bayar da shaida kan tsohon sanata mai wakiltan yankin Kaduna ta tsakiya, Shehu Sani, a ranar Larabaa, 23 ga watan Maris.
Fasto Isaac Moses na cocin Amazing Revelation Divine Ministry, Suleja, jihar Niger, ya gargadi mataimakin shugaban kasa, Yemi Osinbajo, kada ya yaudari Asiwaju.
Mutumin mai shekaru 44, duk da cewa yana da nakasa, ya kera tare da habaka wata wayar salula da ya kira Chelsea Mobile Mate 40 Pro kuma abin daukar hankali.
Babbar kotun jihar Legas dake zamanta a Tafawa Balewa Square (TBS) ta wanke matar aure, Mary Alilu, da kisan mijinta, Kingsley Perewe, ta hanyar yi masa yankan.
Fitacciyar ƴar Najeriyar wacce tayi suna a kafar sada zumuntar zamani, Jaruma ma kayan mata, ta ci gaba da wallafa bidiyoyin jarumar Nollywood, Regina Daniels.
Labarai
Samu kari