'Yan bindiga sun kashe mai garin Kulodo, babban ɗansa da mutum biyar a Bodinga ta jihar Sakkwato, yayin da matasa suka tare hanyar Sakkwato-Jega.
'Yan bindiga sun kashe mai garin Kulodo, babban ɗansa da mutum biyar a Bodinga ta jihar Sakkwato, yayin da matasa suka tare hanyar Sakkwato-Jega.
A labarin nan, za a ji dalilin da ya hana raguwar farashin litar man fetur a duk da farashin ya sauko sosai a kaswuar duniya bayan saukin yakin Gabas ta Tsakiya.
Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo ya ce ba zai taba cire wa kansa kudi daga kudin mutanen Oyo ba. Ya bayyana haka ne a martanin sayen littafan daliban sakandare.
An dakatar da Sheikh Nuru Khalid a matsayin babban limamin masallacin Juma’a na Apo da ke Abuja sakamakon wa’azin da ya yi a kan gwamnati mai mulki a yanzu.
Wani mummunan labari da ke shigowa gare mu ya bayyana cewa, wasu tsagerun 'yan bindiga sun harbe dan kwamishinan tsaron jihar Zamfara mai ci a halin yanzu.
Sheikh Nuru Khalid ya gamu da fushin 'yan kwamitin masallaci, inda suka dakatar dashi saboda fadin abin da ya saba da abin da ransu ke son ji. 'Yan Najeriya sun
Manajan daraktan hukumar kula da layin dogo ta Najeriya, Mista Fidet Okhiria ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da aka samo a ranar Litinin 4 ga watan Afirilu.
Matar marigayi Janar Sani Abacha, Maryam Abacha, ta bayyana cewa ta yafewa duk wanda ya bata mata rai, sannan ta bayyana cewa Allah ya tsarkake mata zuciya.
Fadar shugaban kasa ta sake magana kan wasu daga gazawar da tsohuwar gwamnatin PDP ta yi a karkashin shugabanninta na tsawon shekaru tun shekarar 1999 a baya.
Wasu tsagerun yan bindiga sun kashe jami’an hukumar kula da hana afkuwar hadarurruka ta kasa (FRSC) uku a jihar Anambra. Lamarin ya afku ne a ranar Lahadi.
Bisa umarnin da gwamnatin tarayya ta baiwa kamfanonin sadarwa, za a dakatar da kiran waya daga layukan da ba a yiwa rajista ba daga ranar Litinin, 4 ga Afrilu.
Labarai
Samu kari