Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani, ya yi wa malaman makaranta babban gata. Gwamna Uba Sani ya tsawaita lokacin da za su yi ritayasu daga shekara 60.
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani, ya yi wa malaman makaranta babban gata. Gwamna Uba Sani ya tsawaita lokacin da za su yi ritayasu daga shekara 60.
An gano wani faifan bidiyo inda hadimin shugaban ma'aikatan gwamnatin Gombe ke zabgawa kansila masuka kan zargin ya ce zai mari mai gidansa saboda wai an biya shi.
Gwamnatin jihar Zamfara ta bayyana cewa, za ta fara shigo da shanu da awaki daga kasashen waje saboda wasu dalilai da magance matsalar tsaro da ke addabar jihar
Wani maigadi ya shiga uku sau uku yayinda yayi mumunan hadari da mota maigidansa. Mai gadin wanda ba'a bayyana sunansa ba ya dauki motar ne ba tare da sanin mai
Miyagun ƴan ta'addan kungiyar Islamic State in West Africa, ISWAP, sun sace ma'aikatan gwamnatin jihar Borno a ƙalla biyar. An sace ma'aikatan ne a ranar Laraba
Rahotanni daga jihar Kano sun nuna cewa jami'an kwana kwana dake aikin ceto a wurin da jorgin ruwa ya nutse a Kano sun sake tsamo gawarwakin wasu mutum tara
Gwamnatin jihar Kano ta bayyana cewa akalla mutum 35,000 ke jinyar cutar Kanjamau a jihar yanzu haka. Kwamishanan lafiyan jihar, Dr. Aminu Tsanyawa, ya bayyana.
Rundunar sojin Najeriya ta Operation HADIN KAI (OPHK) da ke yankin arewa maso gabas,ta yi wa mayakan ta'addanci Boko Haram da na ISWAP luguden wuta a haduwarsu.
Rahotanni dake hitowa daga jihar Kano sun bayyana cewa gwamnatin jihar ta kwace ofishin lauyan tsohon sarki, Sanusi Lamido, bayan hukuncin kotu na biyan diyya.
Wasu fusatattun yan acaɓa sun lakada wa jami'an yan sanda dukan tsiya a Legas, hukumar yan sanda ta gurfanar da su a gaban kotun majistire dake jigar Legas.
Wata mata mai yara uku tana daya daga cikin dalibai kadan da su ka kammala jami’ar jihar Ilori da sakamako mafi daraja a taron yayen dalibai da aka yi. Mrs Omot
Labarai
Samu kari