Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Radda ya nuna alhini kan rasuwar fitaccen mawakin gargajiyar Hausa, Alhaji Surajo Mai-Asharalle, wanda ya rasu bayan fama da jinya.
Yayin da wasu ke ganin bata lokaci ake a Facebook, kamfanin ya kirkiri hanyar da za a bi a samu kudi cikin sauki ba tare da wata matsala ba. Ya kikiri Reels iri
Ofishin sifeta janar na 'yan sanda ya gurfanar da tsohon gwamnan jihar Imo, Ikedi Ohakim, gaban kotu bisa laifin tozarta Chinyere Amuchinwa, tsohuwar hadimarsa.
Gwamnan jahar Kaduna dake arewa maso yammacin Najeriya ya ce gwamnatinsa zata kar tankaɗe da rairaya na malaman makarantar dakandire a fadin jiharsa a 2022.
Mataimakin shugaban kasar Najeriya, Farfesa Yemi Osinbajo ya dura babban birnin Maiduguri a jihar Borno domin ziyarar aiki ta rana daya. Buhari ya tafi jihar Na
Shugaban kasar Rasha, Vladimir Putin, ya gargadi Amurka da sauran kasashen Turai su yi hattara kada su sa baki kan yakinsu da Ukraniya ko kuma su fuskanci mumun
A ranar Litinin, 21 ga watan Fabrairu ne wasu tsagerun yan bindiga suka kashe jami’an yan sanda biyu sannan suka yi garkuwa da wasu ma’aurata a jihar Anambra.
Yayin da ake ci gaba da fuskantar cece-kuce a batun Abba Kyari, kotu ta ba da umarnin a duba bukatar Kyari na neman beli domin ya je a duba lafiyarsa cikin gagg
Majalisar wakilai ta Najeriya ta bayyana cewa, majalisar za ta tura wasu jami'an gwamnati domin tabbatar da kwaso 'yan Najeriya a kasar Ukraine. Wannan na zuwa
Wani jami'in Kwastam mai rike da mukamin ASC II ya rasa rayuwarsa bayan samun raunin bindiga yayin harin yan bindiga a Rigachikum, dake cikin garin Kaduna.
Labarai
Samu kari