Gwamnatin Amurka ta dakatar da neman katin zama a kasar da na katin zama dan kasa ga 'yan Najeriya. An dauki matakin ne bayan umarnin shugaba Donald Trump.
Gwamnatin Amurka ta dakatar da neman katin zama a kasar da na katin zama dan kasa ga 'yan Najeriya. An dauki matakin ne bayan umarnin shugaba Donald Trump.
An gano wani faifan bidiyo inda hadimin shugaban ma'aikatan gwamnatin Gombe ke zabgawa kansila masuka kan zargin ya ce zai mari mai gidansa saboda wai an biya shi.
Adamawa Yola - Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri na jihar Adamawa ranar Laraba, 1 ga Disamba, ya rabawa manyan Sarakunan gargajiyan 1st class motocin SUV da Hilux.
Kamfanin jiragen sama na Daulara Larabawa, UAE, Emirates, ya ce zai cigaba da safarar fasinjoji tsakanin Dubai da Najeriya daga ranar 5 ga watan Disamban 2021.
Sabon jirgin yakin da gwamnatin Najeriya ta cefano daga Amurka kirar Super Tucano, ya samu nasarar lalata wata babbar ma'ajiyar makaman ISWAP tare da kashe wasu
Gwamnatin shugaban kasa Muhammadu Buhari ta bayyana shirin ta na sanya wasu ka'idoji kan kafafen yada bidiyo da sauran masu kirkirar bayanai a yanar gizo..
Ministan shari'a kuma natoni janar na tarayya, Abubakar Malami, ya ce masu garkuwa da mutane a yanzu an ayyana su a matsayin 'yan ta'adda tare da 'yan bindiga.
Shugaba Muhammadu Buhari ya dira birnin Dubai, haddadiyar daular Larabawa UAE da daren Laraba, 1 ga Disamba, 2021 domin halartan taron baja kolin EXPO 2020.
Iyalan alkalin kotun shari'a ta jihar Katsina, Shehu Yakubu, sun yi kira ga hukumomin tsaro da su veto alkalin wanda aka yi garkuwa dashi tun kwanaki 27 a baya.
A taron majalisar zartarwa na gwamnatin jihar Kano ranar Laraba, gwamnatin jihar Kano ta sanar da hana sufurin jiragen ruwa a yankin karamar hukumar Bagwai.
Kano tayi rashin Shehin Malami, Mas'ud Mas'ud Hotoro ya yi hadari a hanyar Kaduna. Malamai irinsu Albanin Samaru Zaria sun tabbatar da wannan mummunan labari.
Labarai
Samu kari