Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Radda ya nuna alhini kan rasuwar fitaccen mawakin gargajiyar Hausa, Alhaji Surajo Mai-Asharalle, wanda ya rasu bayan fama da jinya.
El-Rufai ya ce shi da wasu gwamnonin jihohi biyar na yankin suka yanke shawarar shigowa da na’urorin harba makamai da ake iya sarrafawa daga nesa daga Turkiyya.
Wazirin Katsina na biyar a gidan Sarautar Sullubawa, Alhaji Sani Abubakar Lugga, ya ajiye rawaninsa sakamakon takaddama da ta biyo bayan wani jawabi da ya yi.
An yi alkawarin kammala hanyar Abuja-Kaduna-Kano a 2023. Gwamnatin tarayya ta na shirin kashe kusan Naira tiriliyan 1.5 a 2022 wajen gina tituna da hanyoyi.
Ma'aikatar tsaro kasar Rasha ya bayyana cewa wani jirgin haya ya yi hadari a cikin kasar Rasha kuma an yi asarar rayuka da dama. Global Report ta ruwaito..
Kungiyar daiban Najeriya dake karatu a kasar Ukraniya sun yi kira ga Shugaba Muhammadu Buhari yayi gaggawan kwashesu daga kasar. Wannan ya biyo bayan yakin da y
Gwamnan Kaduna ya ce wahalar da yan Legas ke sha wajen cunkoson ababen hawa, ya kamata duk wanda ya kai shekara 20 ya wuce Aljanna kyauta dan ya rayu a wuta.
EFCC ta fara samun nasara a kan Rochas Anayo Okorocha, Alkali ya bukaci a karbe wani katafaren gida da ya mallaka a Abuja, an bada adireshin da Garki Abuja.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya sanar da cewa kwanakinsa a matsayin shugaban kasar Najeriya kayyadaddu ne kuma komai jimawa ko dadewa zai zama tsohon shugaba.
Lafiya, jihar Nasarawa - Shugaba Muhammadu Buhari ya bayyana cewa wa'adinsa na mulki ya kusa karewa kuma nan ba da dadewa ba zai zama tsohon Shugaban kasa.
Labarai
Samu kari