Daya daga cikin manyan 'ya'yan marigayi tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Halima Buhari, ta fito ta yi magana kan wasu halayen mahaifin na ta.
Daya daga cikin manyan 'ya'yan marigayi tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Halima Buhari, ta fito ta yi magana kan wasu halayen mahaifin na ta.
Wasu matafiya sun makale yayin da wasu 'yan bindiga suka tare hanya a wani yankin jihar Neja. Jami'an tsaro daga baya sun zo domin tabbatar da tsaron matafiya.
Hukumar jiragen saman Najeriya ta bayyana gaskiyar abin da ya faru tace ba a samu tashin bam a filin jirgin saman Maiduguri ba. Ta ce kuma babu wani hari da aka
Wani tsagin jam'iyyar APC da ke adawa da Tinubu sun bar APC, sun kuma bayyana komawarsu PDP yayin da Bukola Saraki ya karbe su zuwa jam'iyyar a ranar Asabar.
Tsohon Babban Hafsan Sojojin Kasa na Najeriya a zamanin jamhuriya ta biyu, Janar Mohammed Wushishi ya riga mu gidan gaskiya. Daily Trust ta rahoto cewa majiya d
Wata matar aure mai 'yaya uku a jihar Ogun, Kehinde, ta yiwa budurwar mijinta wanka da man fetur sannan ta cinna mata wuta kuma hakan yayi sanadiyar mutuwarta.
Mambobin Cocin Emmanuel Baptist dake Kakau Daji a jihar Kaduna kimanin mutum 60 sun shaki kamshin yanci bayan sama da wata guda hannun tsagerun an bindiga.
Gwamnan jihar Ekiti, Kayode Fayemi, da Gwamnan jihar Jigawa, Abubakar Badaru sun shaida cewa Ahmadu Haruna Zago (Danzago) ne shugaban jam'iyyar All Progressives
Birnin Dubai - Shugaba Muhammadu Buhari ya yi kira ga Shugabannin Duniya su hada karfi da karfe wajen fuskantar kalubalen da al'ummar duniya ke fuskanta yau.
Wani dalibin ajin karshe a makarantar Sakandare mai suna Micheal Ogbeise ya lallasa Malaminsa, Ezuego Joseph, har lahira a jihar Delta, don an zane masa kanwa.
Labarai
Samu kari