Dan wasan kasar Portugal, Cristiano Ronaldo ya furta kalmar Bismillahi yayin da suke taka leda da Crotia. Ronaldo ya furta kalmar ne yayin buga fenareti.
Dan wasan kasar Portugal, Cristiano Ronaldo ya furta kalmar Bismillahi yayin da suke taka leda da Crotia. Ronaldo ya furta kalmar ne yayin buga fenareti.
'Yan bindiga sun kashe mai garin Kulodo, babban ɗansa da mutum biyar a Bodinga ta jihar Sakkwato, yayin da matasa suka tare hanyar Sakkwato-Jega.
Sabon Gwamnan Anambra ya nada mutanen da za su sasanta da ‘Yan ta’addan IPOB. Daga cikin kwamitin akwai mutane irinsu Charles Oputa (Charly Boy), Dr. John Otu.
‘Yan fasa kauri sun taso Najeriya a gaba, ana asarar Biliyoyin kudin mai a duk rana. Wannan matsala ta jawo ake tunanin gwamnatin tarayya ta yi asarar $1.5bn.
Kotu ta ce za ta fara gudanar da shari'ar su Nnamdi Kanu da sauran wadanda ake zargi da daukar nauyin Boko Haram a sirrance, kana ba za bari 'yan jarida su shig
Akwai jita-jitar da ke cewa, jam'iyyar APC ta kusan gagarar tsohon gwamnan jihar Legas Bola Tinubu. An ce akwai yiwuwar ya koma jam'iyyar SDP mai tasowa...
Wasu yan bindiga sun kai wani kazamin hari karamar hukumar Aguata wacce gwamnan Anambra, Farfesa Soludo, ya fito daga yankin ranar Alhamis, sun cinna wuta.
Kasar Vietnam, Sin da Najeriya ne kasashe uku a duniya dake sama wajen adadin masu cin karnuka a duniya. Wannan na kunshe cikin sabon binciken da wani mai bahas
Yan fashin daji suna can sun kai farmaki a garin Daza da ke karamar hukumar Munya a Jihar Niger. Shaidu, wanda suka tabbatarwa Daily Trust da harin sun ce mutan
Shugaba Muhammadu Buhari ya rubuta wasika ga Majalisar Dokokin Tarayya yana neman a bashi damar ya ranto kudi daga kasuwannin gida Najeriya don cike gibin da ke
Shahararren marubucin nan da ya lashe manyan kyautuka a tarihi, Farfesa Wole Soyinka, ya karyata maganar cewa ya goyi bayan takarar shugaban ƙasa, Buhari a 2015
Labarai
Samu kari