Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa Gwamnan Bauchi, Bala Mohammed, ya sanar da ficewarsa daga PDP zuwa jam’iyyar APM tare da magoya bayansa.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa Gwamnan Bauchi, Bala Mohammed, ya sanar da ficewarsa daga PDP zuwa jam’iyyar APM tare da magoya bayansa.
Hausawa da ke jihar Oyo sun barke da zanga-zanga bayan wani dan sanda ya kashe wani dan jihar Zamfara da ya ke tuka babur a jihar Oyo. Yan sanda sun yi magana.
Wani matashin mai haɗa takalma a Kubwa babban birnin tarayya Abuja, wanda ya taba haɗa wa Farfesa Osinbajo takalma, ya rasu daga kwanciya bacci a ɗakin sa.
Wata kotun shari'a da ke zama a karamar hukumar Fagge ta jihar Kano ta aike matashi mai shekaru 25 mai suna Ibrahim Shehu kan mallakar sunki 39 na tabar wiwi.
Gwamnatin Kaduna ta ankarar da al’umma, ta ce ayi hattara da bama-bamai. Samuel Aruwan ya ce a tuntubi wadannan lambobin 09034000060 da 08170189999 idan ta kama
Wata babbar kotun tarayya da ke zama a Abuja ta bayar da umarnin ga NDLEA kan ta bai wa Abba Kyari damar kula da lafiyarsa yayin da yake tsare a hannun hukumar.
A yau Litinin ne aka yi zaman sulhu tsakanin Ukraine da Rasha tun bayan da kasashen biyu suka fara rikici tsakanin juna. Rasha ce ta fara farmakar Ukraine.
Wasu yan Najeriyan da suka makale a Ukraine sakamakon yakin kasar da kasar Rasha basu da niyyar dawowa gida. Ministan harkokin wajen Najeriya, Geoffrey Onyema.
Shugaban kamfanin BUA, Alhaji Abdulsamad Isyaku Rabiu, ya yiwa yan Najeriya alkawarin cewa kamfanin ba zai kara farashin kayayyakinsa ba a lokacin Ramadana.
An cire kasar Rasha daga cikin gasar kwallon kofin duniya kuma an dakatad da duka kungiyoyin kwallon kasar daga duniyar kwallo sakamakon yakin da take yi da kas
Gwamnatin tarayya tace zata fara aikin dawo da yan ƙasarta gida waɗan da yakin Rasha da Ukraine ya rutsa da su ranar Laraba mai zuwa, ta fara shirye-shirye.
Labarai
Samu kari