Daya daga cikin manyan 'ya'yan marigayi tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Halima Buhari, ta fito ta yi magana kan wasu halayen mahaifin na ta.
Daya daga cikin manyan 'ya'yan marigayi tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Halima Buhari, ta fito ta yi magana kan wasu halayen mahaifin na ta.
Fusatattun mutane a garin Dansadau sun kai hari ga dan majalisar Zamfara, Kabiru Mikailu, bisa zargin yin watsi da su, yayin ziyarar Gwamna Dauda Lawal zuwa yankin.
Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje, ya nada Sheikh Alaramma Malam Ahmad Sulaiman Ibrahim kwamishinan ilimi na biyu a jihar.Alaramma ya sanar a Facebook.
FCT Abuja - Gwamnatin tarayya ta yi kira ga wadanda aka yiwa rigakafin Korona sau biyu su je a kara musu na uku saboda tabbatar da tsaro da lafiya daga cutar.
An tura dakarun Sojojin Najeriya 62 dake cibiyar samar da zaman lafiya don tunawa da Martin Luther Agwai (MLAILPKC) kasar Mali don aikin samar da zaman lafiya.
Ana zargin mayakan ISWAP sun halaka daya daga cikin kwamandojin bataliyoyi daga rundunar Operation Hadin Kai, kamar yadda wata majiya ta sanar da The Cable. Ana
Ibukunoluwa Areo ta kafa tarihin da wuya a goge shi a jami'ar Bowen, Iwo ta kammala digiri da sakamako mai daraja ta farko bayan kuma lambobin yabo da kyautuka.
Gwamnatin jihar ta rufe Kwalejin Dowen ta Lekki Phase 1 don samun damar bincike akan mutuwar wani dalibi, Sylvester Oromoni Jnr, wanda ake hasashen ya mutu ne
Kotun daukaka kara da ke zama a Akure, ta sako shugaban cocin Sotitobire Praising Chapel, Prophet Babatunde Alfa,wanda wata kotun ta yanke wa daurin rai da rai.
Rundunar ‘yan sandan jihar Neja sun samu nasarar kama wasu mutane biyu da ake zargin ‘yan bindiga ne sannan an amso shanu 71 da tumaki 23 da ake zargin sun sato
Babban jami'in dan sanda kuma DPO na garin Fugar, karamar hukumar Etsako Central a jihar Edo, CSP Ibrahim Ishaq, ya shaki kamshin yanci bayan kimanin mako guda.
Labarai
Samu kari