Ministan harkokin wajen Italiya Antonio Tajani ya yi magana da takwaransa na Iran Abbas Araghchi inda suka tattauna kan rikicin da ya shafi mashigar Hormuz.
Ministan harkokin wajen Italiya Antonio Tajani ya yi magana da takwaransa na Iran Abbas Araghchi inda suka tattauna kan rikicin da ya shafi mashigar Hormuz.
Hausawa da ke jihar Oyo sun barke da zanga-zanga bayan wani dan sanda ya kashe wani dan jihar Zamfara da ya ke tuka babur a jihar Oyo. Yan sanda sun yi magana.
Wasu yan bindiga sun kashe wasu mata biyu, Safiya Salihu da Amina Ibrahim, a hanyarsu ta zuwa wajen wani bikin aure sakamakon budewa motarsu wuta da suka yi.
Wasu yan bindiga da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun farmaki basaraken masarautar Aiyede dake jihar Ekiti, Abdulmumini Orishagbemi. Sun harbe shi a kafa.
Da alamu za a samu zaman lafiya tsakanin Rasha da Ukraine yayin da bangarorin biyu za su yi zaman sulhu a yau Litinin. Rahoto ya bayyana cewa, yau za a zauna.
Wata matar aure a jihar Nasarawa ta gaza shawo kan kishinta inda ta daɓa wa maigida wuka har lahira daga zuwa yi mata bankwana zai koma dakin amarya da daddare.
Yayin da shugaba Buhari ya shilla kasar Faris domin halartar wani taro, mataimakinsa ya dauki jakarsa zuwa wata kasa domin halartar biki. Ya tafi kasar Tanzaniy
Yayin da 'yan Najeriya ke ci gaba da fuskantar kalubale a kasar Ukraine, wasu kasashe biyu sun ba 'yan Najeriya damar shiga domin su fake ba tare da biza ba.
Tsagerun yan bindiga sun harve hadimin gwamnan jihar Taraba har Lahira yayin da ya halarci taron jana'iza a ƙaramar hukumar Donga, sun ɗauki gawar zuwa jeji
Yan bindiga sun sace wata amarya a wani farmaki da suka kai kauyen Gbacitagi da ke karamar hukumar Lavun ta jihar Neja a ranar Asabar, 27 ga watan Fabrairu.
Kungiyar matasan arewa ta nuna damuwarta a kan rashin jituwar da ke tsakanin masarautar Kano da kamfanin Air Peace inda ta nemi manya su saka baki domin sulhu.
Labarai
Samu kari