Sanata Adams Oshiomhole ya ce ya yi murnar murabus din shugabannin NMDPRA da NUPRC, yana mai cewa hakan ya zama dole domin ceto tattalin arzikin Najeriya.
Sanata Adams Oshiomhole ya ce ya yi murnar murabus din shugabannin NMDPRA da NUPRC, yana mai cewa hakan ya zama dole domin ceto tattalin arzikin Najeriya.
A rahotanni da muke samu, an ce wasu yara sun mutu yayin da suke wasa a cikin wata mota a wani yankin jihar Legas. An ce an tura yaran zuwa makarantar Islamiyya
Hukumar jarrabawar shiga jami'a ta JAMB ta kirkiro wasu sabbin darrusa a manhajar karatu da jarrabawar shiga jami'a ta UTME a shekarar 2022. An bayyana darrusan
Jami'an yan sanda a jihar Kaduna sun yi nasarar ceto wani matashi dan shekara 17 mai suna Sani Adams wanda masu garkuwa da mutane suka shi yana aiki a wata gona
A ranar Alhamis, kotu ta cigaba da zaman kan shari'ar Shugaban kungiyar masu neman kafa kasar Biyafara, Nnamdi Kanu. Zaman wanda ke gudana gaban Alkali Binta Ny
FCT, Abuja - Tsohon Gwamnan jihar Kano, Sanata Ibrahim Shekarau; Sanata Barau Jibrin da wasu mambobin majalisar wakilan tarayya sun kai kai wajen Sifeto Janar.
Abuja - Tsohon Shugaban Cocin Katolikan Abuja, John Cardinal Onaiyekan, ya bayyana cewa da yiwuwan Najeria ta balle kafin 2023 saboda halin da kasar ke ciki.
An nada shugaban kasa Muhammadu Buhari a matsayin shugaban kungiyar PAGGW ta Afrika. An ansda shi ne a ranar 2 ga watan Disamba na wannan shekarar a Abuja.
Tsohon minista a tarayyan Najeriya a karkashin mulkin janar Ibrahim Badamasi Babagida, Bonu Sherrif Musa, ya rigamu gidan gaskiya yana da shekara 74 a duniya.
Wa’adin da kungiyar malaman jami’a suka ba gwamnatin tarayya ya kare. Shugaban kungiyar ASUU yace alkawari daya gwamnatin kasar ta cika a cikin watanni 13.
Labarai
Samu kari