Dan wasan kasar Portugal, Cristiano Ronaldo ya furta kalmar Bismillahi yayin da suke taka leda da Crotia. Ronaldo ya furta kalmar ne yayin buga fenareti.
Dan wasan kasar Portugal, Cristiano Ronaldo ya furta kalmar Bismillahi yayin da suke taka leda da Crotia. Ronaldo ya furta kalmar ne yayin buga fenareti.
Rahotanni sun nuna cewa barci ya dauke wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane bayan sace wasu jama'a, inda jama'ar suka tsere suka gudu daga dajin.
Wasu yan bindiga da ake zargin yan kungiyar masu neman kafa Biafara, IPOB, sun kai wa motar sintiri na sojoji hari a Aba, a Jihar Abia. The Nation ta rahoto cew
Kungiyar Matasan Ijaw, IYC ta duniya ta bayar da sanarwa ta musamman, inda ta ce matsawar wani mummunan lamarin ya samu tsohon Shugaban Kasa Goodluck Jonathan,
Bayan da ya sayar da hoton wani tsoho makadi, yanzu kuma ya sayar da hoton wata tsaleliyar budurwa a duniyar crypto ta NFT da ke tasowa a yanzun nan kuma..
Babbar kotun tarayya dake zamanta a birnin tarayya Abuja ta wanke tsohon Ministan harkokin cikin gida, Abba Moro, bisa zambar daukan ma'aikata a hukumar shiga.
Sakamakon umurnin gwamnatin tarayya, an toshe layuka milyan 72.77 daga kiran waya sai sun hada layukansu. Gwamnatin tarayya a ranar Litinin, 14 ga Afrilu, 2022.
Mazauna anguwan Kamadi a yankin Kwali dake birnin tarayya (FCT) sun shiga rudani bayan an tsinci wasu gawawwaki guda biyu masu dauke da harsasai a wata gona.
Shugaba Muhammadu Buhari, a ranar Alhamis ya bayyana cewa gwamnatin All Progressives Congress (APC) ta yiwa yan Najeriya namijin kokarin da ya cancanci su sake.
Dan takarar majalisa daga jam'iyyar APC ya koka kan yadda jam'iyyun siyasar Najeriya ke shirin hana matasa shiga jerin 'yan takara a kasar saboda tsadar fom.
Ministan Sufuri, Rotimi Amaechi, a ranar Alhamis ya yi kira ga yan Najeriya su godewa Shugaba Muhammadu Buhari bisa ayyukan layin dogon jirgin kasan da take.
Labarai
Samu kari