A labarin nan, za a ji cewa kungiyar Kwankwasiyya ta bayyana kwarin gwiwa na cewa kotunan kasar nan za su iya abin da ya dace, amma duk da haka ana duba batun ADC.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar Kwankwasiyya ta bayyana kwarin gwiwa na cewa kotunan kasar nan za su iya abin da ya dace, amma duk da haka ana duba batun ADC.
Gwamna Dikko Radda ya ƙaddamar da titin Ingawa–Dutsi–Shargalle mai tsawon 39km a Katsina domin bunƙasa kasuwanci da sauƙaƙa zirga-zirga a yankin.
Hukuma ta gano wata manhaja da ke satar bayanan bankunan mutane a Najeriya. NCC ta ce akwai wata barauniyar manhaja da ta shiga wasu manyan kasashen Duniya.
Shugaban kamfanin jirgin Mr Allen Onyema ya bayyana cewa hukumomin kamfanin zasu ziyarci Sarkin Kano, Aminu Ado Bayero, nan ba da dadewa ba don sulhu kan abinda
Sabon Sanatan Zamfara ta tsakiya a majalisar dattawan Najeriya, Sanata Hussain Nasiha, ya tura takardar murabus daga kujerarsa ta sanata a majalisar dattawa.
Ofishin Jakadancin Najeriya dake Warsaw, birnin kasar Poland ta fara kwashe yan Najeriya da yaki ta ritsa dasu a kasar Ukraine daga iyakan kasar da Poland.
Wata mata mai matukar kirki, mai suna Lavonda Wright Myer, ta jefa wani dalibin makarantar sakandare dake takawa da kafarsa na tsawon awanni kafin ya isa wurin.
Majalisar dokokin tarayya wacce ta hada majalisar dattawa da majalisar wakilai sun fara kada kuri'a kan sauye-sauye 68 na cigaba da aka gabatar game da garamba
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya tabbatar wa ‘yan Najeriya cewa an dauki saabin matakai masu tsauri kan matsalar garkuwa da mutane musamman wacce ta shafi yara
Majalisar dattijai ta Najeriya ta amince da kudurin da ke neman ba 'yan takara masu zaman kansu damar tsayawa takara a zabukan kasar nan da wasu dokokin zabe.
A ranar Laraba, 23 ga watan Fabrairun 2023, majalisar Jihar Zamfara ta tabbatar da nadin Sanata Muhammad Hassan a matsayin mataimakin gwamnan Jihar Zamfara. Gwa
Labarai
Samu kari