A labarin nan, za a ji cewa ofishin mai ba Shugaban Kasa shawara a kan matsalar tsaro, inda ya ce ya kamata a zage damtse a yayin bukukuwan karshen shekara.
A labarin nan, za a ji cewa ofishin mai ba Shugaban Kasa shawara a kan matsalar tsaro, inda ya ce ya kamata a zage damtse a yayin bukukuwan karshen shekara.
Shugaba Bola Tinubu ya umarci gwamnonin jihohi 36 a Najeriya su bai wa kananan hukumomi kudinsu kai tsaye, domin bin hukuncin Kotun Koli kan ‘yancinsu.
Miyagun yan bindiga sun kai wani mummunan hari kan hanyar Kauran Namoda-Shinkafi a jihar Zamfara, sun kashe mutum shida kuma sun yi awon gaba da matafiya da dam
NLC ta bayyana abin da ta ke shirin yi muddin aka kara kudin man fetur. Kungiyar tace karin albashin da aka yi zai zama a banza idan ana sayen man fetur a N340.
Jaridar The Guardian ta bayyana yadda farashin kaya su ka ninku ciki har da siminti da kayan gine-gine a kasuwannin kasar. Karin tsadar kayan ya ja tsadar gida.
Mutane sun gano gawawwakin karin wasu Bayin Allah da suka mutu a kauyen Bagwai. Wadannan ‘yan makaranta sun mutu ne a sanadiyyar mummunan hadarin jirgin sama.
Wasu 'yan bindiga a jihar Benue sun hallaka wani babban malamin kwaleji yayin da yake dawowa zuwa garin da yake aiki. Matasa sun tafka zanga-zanga kan wannan la
Kanu Godwin Agabi ya soki tsarin mulkin da ake amfani da shi, yace bai da maraba da mulkin soja. Agabi yace ana amfani da kundin tsarin mulki ana kama-karya.
Abuja - Mataimakin Shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo, ya tashi daga Abuja inda ya nufi birnin Dubai, hadaddaiyar daular Larabawa UAE yau Litinin, 6 ga Disamb
NUC mai kula da jami’o’i a Najeriya ta koka a kan yawan jami’o’in bogin da ake da su. Shugaban hukumar NUC na kasa, Farfesa Abubakar A. Rasheed ya bayyana haka.
Abuja - Bayan cikar wa'adin da kungiyar ASUU ta bauwa gwamnatin tarayya, shugaban kungiyar yace nan da awanni 24 zasu danar da matakin da suka ɗauka na gaba.
Labarai
Samu kari