An tabbatar da dan fitaccen attajirin nan, Dahiru Mangal a matsayin dan takarar kujerar Majalisar Katsina ta Tsakiya a Majalisar wakilai bayan kai ruwa rana.
An tabbatar da dan fitaccen attajirin nan, Dahiru Mangal a matsayin dan takarar kujerar Majalisar Katsina ta Tsakiya a Majalisar wakilai bayan kai ruwa rana.
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta amince da $2.99bn domin gudanar da ayyukan layin dogo a jihohi guda uku.
A cikin wata wasika da dan majalisar ya rubuta da hannu, kana aka yada a kafar sada zumunta na Facebook, an ga kalaman da ya yi cikin sauki, inda ya ce zamansa
Pa Mathias Keyamo, mahaifin karamin ministan kwadago da daukar ma’aikata, Olorogun Festus Keyamo, ya mutu a ranar Asabar, 5 ga watan Maris, yana da shekaru 83.
Ukraine da Rasha za su yi tattaunawar tsagaita wuta domin farar hula su samu damar ficewa a ranar Litinin, a cewar wani jami'in Ukraine, bayan an dakatar da kwa
Gwamnan Jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya ya ce Kamfanin Man Fetur na NNPC ta hannun wata kamfani mai neman man fetur ya gano danyen man fetur fiye da ganga b
Masarautar Saudi Arabia ta dage haramcin da ta saka wa jiragen saman Najeriya daga sauka a kasar sakamakon bayyana nau'in korona na Omicron a kasar Najeriya.
Wani mutumi dan Najeriya mai kayatacciyar adaidaita sahu, wacce ta sha bambam da sauran ya bar masu amfani da kafar sada zumuntar zamani cikin tsananin mamaki.
Barandanci, ta'addanci, garkuwa da mutane sun zama ruwan dare a Arewacin Najeriya musamman yankin Arewa maso yamma. Jihohin dake fama da matsalar yan bindiga.
Sanata a Amurka ya yi kira ga wani daga cikin na hannun daman Shugaba Vladimir Putin ya yi masa kisar gilla. Lindsey Graham ya ce hanya daya tilo da za a kawo k
Wani dan Najeriya mazaunin Ukraine, Nnamdi Okafor, ya bayyana cewa ya gwammace ya zama dan gudun Hijra a wata kasa da yawo gida Najeriya. Okafor ya bayyana haka
Labarai
Samu kari