Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Dan Majalisar Tarayya daga jihar Filato, Yusuf Adamu Gagdi ya bayyana cewa fiye da mutane 4,000 sun tsere daga gidajensu sakamakon hare-haren na ranar Lahadi.
Kwamitin Hadin Gwiwa (JAC) ta Kungiyar Ma’aikatan Ilimi da Cibiyoyi makamantansu (NASU) da kungiyar manyan ma’aikatan jami’o’in Najeriya (SSANU), ta bayyana yad
Fasinjojin sun makale a sashin cikin gida na filin jirgin saman Murtala Muhammed da ke Legas, bayan da jirgin Max Air ya gaza tashi, kamar yadda aka tsara.
Aso Villa, Abuja - Yayinda Najeriya ke fama da matsaloli daban-daban, Shugaba Muhammadu Buhari ya kira taron masu ruwa da tsaki da tsaffin shugabannin Najeriya.
FCT Abuja - Sakamakon zarge-zargen da ake yiwa mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo, na nuna bangarancin addini da kin jinin Musulmai, ya saki sabon bidiyo.
Gwamnatin tarayya a jiya ta sanar da cewa nan babu dadewa za ta bayyana sunayen wadanda suka kai farmakin jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna da ya gigita jama'a.
Majalisar zartaswar tarayya ta amince da fitar da kudi N1.4bn don sayan kayayyaki ga kamfanin rarraba wutan lanarkin Najeriya TCN, don inganta wutan lantarki.
Princess Munachi, mata mai dauke da juna biyu, wacce 'dan uwan mijinta mai suna Benjamin Ogudoro ya babbaka mijinta da ransa ta bayyana a wani bidiyo tana kuka.
Kungiyar da'awar addinin Musulunci, Jama'atu Izalatil Bid'ah Wa Iqamatis Sunnah JIBWIS, ta jinjinawa shugaban kasan bisa umurnin fitar da htasi daga rimbun abin
Labarai
Samu kari