A labarin nan, za a ji yadda tsohon Minista a gwamnatin marigayi Muhammadu Buhari ya yi bayani game da wasu kungiyoyi da suka hana gwamnatinsu rawar gaban hantsi.
A labarin nan, za a ji yadda tsohon Minista a gwamnatin marigayi Muhammadu Buhari ya yi bayani game da wasu kungiyoyi da suka hana gwamnatinsu rawar gaban hantsi.
Tsohon hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya sake bayyana kansa kan zargin alakar ministan da ta’addanci, yana mai cewa bidiyon ya tayar da kura
Wasu tsagerun yan bindiga sun sake kai wani mummunan hari kan matafiya a babbar hanyar Kaduna zuwa Abuja ranar Lahadi da daddare, sun kashe mutum biyu a harin.
Rahoton da Legit.ng ta shirya, an samu wasu manufofi da gwamnatin Buhari ta shirya, wadanda a hasashe za su jefa 'yan kasar nan a cikin wahalhalu fiye da na 202
Garkuwa da mutane ya na kara kamari, an yi awon gaba da mutane a jihar Kaduna. Dakarun Sojojin Najeriya sun yi kokarin kubuto wasu da ‘Yan bindigan suka dauke.
Ibrahim El-Zakzaky da mai dakinsa, Zeenah Zakzaky, sun kamu da cututtuka fiye da 10. A shekarar 2018, Shugaban IMN, Zakzakya ya samu matsalar shanyewar jiki.
ASUU su na barazanar cewa idan suka tafi wani sabon yajin-aiki. Shugaban ASUU na shiyyar Owerri, Uzo Onyebinama ya bayyana wannan da ya zauna da ‘yan jarida.
Ministar kudi, tsare-tsare, da kasafin tattalin arziki ta ce za a kara haraji. Gwamnatin Tarayya za tayi hakan ne domin ta rage dogara da arzikin man fetur.
Ahmad Lawan, shugaban majalisar dattawan Najeriya ya bayyana adadin kudaden da gwamnatin Najeriya ke biyan 'yan majalisun dokokin kasar. Ya bayyana wani sirri.
Maigari Dingyadi, Ministan Harkokin Yan Sanda, ya ce ba zai iya yiwuwa ba Shugaba Muhammadu Buhari ya kai ziyarar ta'aziyya jihohi da gidajen wadanda iftila'in
'Yan bindiga sun kutsa wani asibiti a Yol, babban birnin Jihar Adamawa, a ranar Litinin da yamma sun sace mai asibitin, Daily Trust ta ruwaito. Wadanda aka sace
Labarai
Samu kari