Gwamnatin jihar Bauchi ta amince da karin albashi mai tsoka ga likitoci da ma'aikatan lafiya a fadin jihar. Ta amince da karin ne domin bunkasa ayyukansu.
Gwamnatin jihar Bauchi ta amince da karin albashi mai tsoka ga likitoci da ma'aikatan lafiya a fadin jihar. Ta amince da karin ne domin bunkasa ayyukansu.
Dan bindiga, Bello Turji ya fito da sabon bidiyo yana karyata zargin cewa Bello Matawalle ya ba ’yan bindiga kuɗaɗe, yana cewa ba a taba ba shi miliyoyi ba.
Wa’adin da kungiyar malaman jami’a suka ba gwamnatin tarayya ya kare. Shugaban kungiyar ASUU yace alkawari daya gwamnatin kasar ta cika a cikin watanni 13.
Sheikh Bello Yabo ya bayyana cewa ba za su yarda a kai litar man fetur N345 ba. Bello Yabo yace rainin imanin da tausayi ya yi yawa idan fetur ya karu a 2022.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar AKano ta samu tangardar cikin gida yayin da 'yan tsagin Ganduje da na Shekarau suka samu sabani a ra'yoyin siyasar jihar Kano.
Matasan yankin kudancin Kaduna sun aike da sakon gargaɗi ga tsagerun yan bindiga, waɗan da suka addabi yankin da hare-haren ta'addanci, a cewarsu ya isa hakanan
Bincike ya bayyana cewa, kamfanin Dangote ya ninnika ribar da yake samu a shekarar 2021 saboda wasu dalilai. A halin yanzu zai sake hawa sama a matakin masu kud
Jami'in hukumar road safety ya bayyana kokensa kan yadda shaidanun aljanu suka kwace titunan jihar Bauchi. A cewarsa, ya kamata a tashi tsaye domin tabbatar da
Shugaba Muhammadu Buhari ya dawo Najeriya dawo birnin Dubai, hadaddiyar daular Larabawa da bayan kwanaki hudu don halartan taron baja kolin EXPO 2020. Buhari y
Jami'an tsaron na farin kaya, DSS, sun yi ram da shugaban hukumar kare yan kasuwa a jihar Kano, CPC, bisa zargin yiwa tattalin arziki zagon kasa, a jihar Kano.
Wani mummunan hatsarin mota da ya auku a jihar Bayelsa ya lakume rayukan iyaye da kuma yan uwan wani Ango yayin da suke kan hanyar komawa gida daga wurin aure.
Labarai
Samu kari