Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya duba mutane da dama kafin zabar abokin takara a zaben 2027. Daga cikinsu har da Ngozi Okonjo Iweala.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya duba mutane da dama kafin zabar abokin takara a zaben 2027. Daga cikinsu har da Ngozi Okonjo Iweala.
Shugaban kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) a jihohin Arewa 19 da birnin Abuja, Joseph Hayab, ya yi martani ga shugaban kasar Amurka, Donald Trump.
Wani fasto daga garin Missouri dake Amurka yayi suna bayan bidiyonsa ya bayyana inda yake caccakar masu bauta kan yadda suka gaza siya masa agogo kirar Movado.
Gwamnatin jihar Kaduna tace jami'an tsaro sun ceto wata mai jego, jaririnta da wasu mutum biyu a wuraren Ungwan Namama, a kan babban hanyar Zaria zuwa Kano.
Tawagan yan sanda da guda biyar a birnin tarayya Abuja, a daren ranar Laraba sun kona wani mabuyar yan ta'adda a Dawaki Zone 7 na Abuja bayan bata garin da ke z
Wata budurwa yar Najeriya ta bayyana yadda saurayinta ya koma Turai da zama mako daya bayan ya nemi auranta. Wasu sun ce ba zai aure ta ba amma ya basu kunya.
Ma’aikatan, wadanda suka kulle makabartar Gudu a babban birnin kasar, sun mika wuya ga matsin lamba daga fadar shugaban kasa, kuma sun bude filin a ranar Alhami
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, ya ce matsalolin Najeriya ba ita kaɗai ke fama da su ba, ya shafi duniya kuma APC zata lashe zaɓen 2023 cikin sauki.
Gwamnatin Tarayya tare da hadin gwiwar Bankin Raya Musulunci da Gwamnatin Jihar Gombe, sun ce za su kafa makarantun Almajiri na kwana guda uku a jihar, Arewa.
A wata ziyarar aiki da ya fara yau Alhamis 18 ga watan Agusta, shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya sauka a babban birnin jihar Borno, zai kadɗamar da ayyuka.
Kyawawan hotunan wata yarinya da aka haifa da idanu masu launin shudi ya burge mutane. Mahaifiyar tace da fari ta tsorata da ganin haka bayan haihuwar yarinyar.
Labarai
Samu kari