Firaministan kasar Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya yi zargin cewa ana kashe Kiristoci a Najeriya. Ya yi magana ne bayan zargin da Donald Trump na Amurka ya yi.
Firaministan kasar Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya yi zargin cewa ana kashe Kiristoci a Najeriya. Ya yi magana ne bayan zargin da Donald Trump na Amurka ya yi.
Aminu Sa’ad Ungogo, wanda yake wakiltar mazabar Ungogo, da kuma Hon. Sarki Aliyu Daneji, wanda yake wakiltar mazabar Kano Municipal sun rasu a Kano ranar Laraba.
Kamar yadda jerin biloniyoyi na duniya da Forbes ta fitar karo na 36 ya nuna, akwai biloniyoyi 2,668 masu arzikin $12.7 tiriliyan a duniya. Duk da yaki, annoba.
Me neman takarar shugabancin kasa a zaben 2023, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya ziyarci babban malamin addinin Musulunci, Sheikh Usman Dahiru Bauchi, a Kaduna.
Rundunar 'yan sandan jihar Bauchi ta yi ram da wani magidanci mai shekaru 40 a duniya bayan ta kama shi da bindiga kirar AK-47 da kuma harsasai,shanu da tumaki.
Hukuncin shekaru 24 da wata babbar kotun Kano ta yanke wa Mubarak Bala ya janyo cece-kuce. Jama'a sun ta cwa hukuncin kisa ne ya dace da shi ba shekaru 24 ba.
A farkon watan Mayu ne Ibrahim Magu zai cika shekara 60 a Duniya. Wannan zai sa Magu ya yi ritaya daga aikin ‘dan sand aba tare da ya taba rike matsayin AIG ba.
Gwamnatin tarayya ta ce akwai ma’aikata kimanin 1500 da ke amfani da takardun samun aikin bogi, yanzu an bankado masu takardun bogi, duk an hana su albashi.
Rundunar sintiri ta sama ta rundunar ‘yan sandan Najeriya ta fara aikin sintiri da sa ido a kan babbar hanyar Abuja zuwa Kaduna domin dakile harin 'yan bindiga.
Gwamnan Anambra, Charles Chukwuma Soludo ya na kokarin kawo zaman lafiya. A nan ne ya kawo maganar Nnamdi Kanu wanda har yanzu yake tsare a hannun hukuma.
Ana zargin wasu 'yan bindiga za su kai hare-hare babban birnin tarayya Abuja, don haka aka dasa jami'an tsaro da yawa domin dakile mummunan hari a birnin...
Labarai
Samu kari