Firaministan kasar Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya yi zargin cewa ana kashe Kiristoci a Najeriya. Ya yi magana ne bayan zargin da Donald Trump na Amurka ya yi.
Firaministan kasar Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya yi zargin cewa ana kashe Kiristoci a Najeriya. Ya yi magana ne bayan zargin da Donald Trump na Amurka ya yi.
Aminu Sa’ad Ungogo, wanda yake wakiltar mazabar Ungogo, da kuma Hon. Sarki Aliyu Daneji, wanda yake wakiltar mazabar Kano Municipal sun rasu a Kano ranar Laraba.
Antoni Janar na ƙasar nan kuma Ministan shari'a, ya musanta rahoton da ake yaɗawa cewa ya shiga tseren takara a zaɓen gwamnan jigar Kebbi dake tafe a 2023.
Wani bincike da aka gudanar a faɗin kasuwannin jihar Kwara ya nuna yadda farashin kayayyakin da aka fi amfani da su lokacin Azumi sun yi tashin wuce tsammani.
Kotu ta yanke hukunci kan karar da aka shigar kan Shahrarren matashin ke ikirarin bai yarda da Allah ba, dan asalin jihar Kano, Mubarak Bala, ranar Talata.
Kotu a jihar Kano ranar Talata ta bada umurnin cigaba tsare Mubakar Bala a gidan gyaran hali sakamakon gazawar lauyoyinsa na gabatar hujjojin tabbatar da cewa.
Wani matashi ya yi amfani da damarsa wajen samun kudade cikin kankanin lokaci. Matashin ya dauki hoton wani tsohon makadi a kan hanya, inda ya sayar da hoton.
Hukumar lissafin tarayya NBS ta wallafa rahoton zuba hannun jari daga kasashen waje da jihohin Najeriya suka samu a shekarar 2021. Legit.ng ta tattaro cewa.
Kamfanonin sadarwa a Najeriya sun shiga mawuyacin hali sakamakon katse layukan waya sama da miliyan 72 a Najeriya a ranar Litinin 4 ga Afrilu, bisa umurnin FG.
Wani matashi mai suna Arthur O Urso, wanda ya auri mata 9 ya bayyana cewa yana son ya auri wasu mata biyu don kawo adadin zuwa 10 tunda daya na son sakinsa.
Wata matar aure mai ɗauke da juna biyu, yar kimanin shekara 43, ta halaka mijinta kan ya shaida mata zai kata nata ta biyu a can mahaifarsa wato kauyen su.
Labarai
Samu kari