Shugaban kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) a jihohin Arewa 19 da birnin Abuja, Joseph Hayab, ya yi martani ga shugaban kasar Amurka, Donald Trump.
Shugaban kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) a jihohin Arewa 19 da birnin Abuja, Joseph Hayab, ya yi martani ga shugaban kasar Amurka, Donald Trump.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Wasu tsagerun 'yan ta'adda sun yi awon gaba da 'yan uwan ɗaya daga cikin 'yan takarar da suka nemi tikicin APC, Umar Tata, a garin Dutsinma, jihar Katsina.
Fada ya kaure a tsakanin wasu yan mata biyu kan wani Alaji birni da ke kwasarsu. Yan matan sun hadu ne a wajen wani cin abinci inda saurayin ya kawo dayansu.
An kara samun bayanai kan mutuwar Sheikh Goni Aisami, fitaccen malamin addinin Islama na Yobe jihar Yobe wanda aka bindige a ranar Juma'a a Jaji-Maji dake Yobe.
Mataimakin gwamnan jihar Zamfara, Sanata Hassan Nasiha, ya ce shugaban yan bindiga, Bello Turji, ya rungumi zaman lafiya tare daa wasu kungiyoyin yan ta'adda.
Jama'a sun tofa albarkacin bakunansu bayan ganin bidiyon wani gida mai dakuna uku da ake bayar da hayarsa a kan naira miliyan 2.7 duk shekara a jihar Lagas.
A jiya Asabar 20 ga watan Agusta ne wasu ‘yan bindiga suka yi awon gaba da wasu jiga-jigan jam’iyyar APC mutum biyu tare da kashe wasu uku a jihar Imo a Kudu.
Hukumar shige da fice ta kasa NIS ta ce nan ba da jimawa ba idan shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya amince, zata ɗauki sabbin jami'ai 5,000 don inganta aiki.
Dogarin karamar ministan babban birnin tarayya, Ramatu Tijjani Aliyu a yammacin Alhamis ya lakadi jami'an tsaro, mai daukar hoto a gidan Buhari, sakateriya APC.
Aisha Abdulrahman Bello Dambazau ta shiga daga ciki tare da angonta Aminu Tajuddeen Dantata. An daura aurensu a ranar Asabar, 20 ga watan Agusta a garin Kano.
Labarai
Samu kari