Hukumar NSCDC ta tabbatar da harin 'yan ta'adda a kan jami'anta a Borgu, jihar Neja, inda aka lalata motar aiki da sace bindiga daya amma ba a rasa rai ba a harin.
Hukumar NSCDC ta tabbatar da harin 'yan ta'adda a kan jami'anta a Borgu, jihar Neja, inda aka lalata motar aiki da sace bindiga daya amma ba a rasa rai ba a harin.
Firaministan kasar Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya yi zargin cewa ana kashe Kiristoci a Najeriya. Ya yi magana ne bayan zargin da Donald Trump na Amurka ya yi.
Hukumar ta kara da cewa akwai sama da cibiyoyi 150 a kasashe 40 na waje domin yin wannan rajista ta NIN. An fara rufe layukan jama'a saboda rashin lika NIN dins
Gwamnan Jihar Zamfara, Bello Mohammed ya raba wa shugabannin gargajiyan jiharsa motoci 260 sannan ya kaddamar da hedkwatoci na zamani ga kungiyar malaman jihar,
Wani dattijo ya ba da mamaki yayin da ya dauki jikansa ya danna a bikiti ya ci gaba da tafiya dashi a cikin kantin siyayya. Jama'a da dama sun yi martani kan wa
Halin da tattalin arzikin Najeriya ke ciki a yanzu yana shafar mazauna kasar da gwamnatocin jihohi a yankuna daban-daban hakan yasa suke karbo manyan bashi musa
Bali, Taraba - Yan ta'adda masu garkuwa da mutane sun kai hari Masallaci ranar Talata yayinda Musulmai ke bude baki inda suka hallaka akalla mutum uku kai tsaye
Jam'iyyar PDP a Zamfara ta ce ta lura da yadda 'yan APC ke cikin damuwa tun bayan gudanar da babban taron jam'iyyar a watan Maris. Ta ce a shirye take ta karbe
Jama'ar da suka fusata sun gudanar da zanga-zangar tasu ne a yau Laraba, 6 ga watan Afrilu, don nuna rashin jin dadinsu a kan kisan rashin tausayi da ake masu.
Musulmi a Osogbo, babban birnin Jihar Osun, sun yi zanga-zangan lumana kan yunkurin da aka ce hukumar kula da jirgin kasa ke yi na mika wa wani fasto, Bukola So
Hukumar hana safarar muggan kwayoyi NDLEA, ta sanar da damke sarauniyar yan kwaya, Lami Mairigima, wanda ke kaiwa masu fatauci mutane kwayoyi a jihar Taraba.
Labarai
Samu kari