Gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu ta fadi sunayen mutane da kamfanoni guda tara da ake zargi da tallafawa 'yan ta'adda. An sanya masu takunkumi.
Gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu ta fadi sunayen mutane da kamfanoni guda tara da ake zargi da tallafawa 'yan ta'adda. An sanya masu takunkumi.
Gwamnatin tarayya ta hannun ma'aikatar jin kai da walwalar al'umma ta fara raba tallafin N20,000 ga mutane masu matsakaicin ƙari sama da 3000 a jihar Taraba
Kungiyar malaman jami'o'i (ASUU) ta yi watsi da shawarin iyayen daliban jami'a na hada N10,00 kowannensu domin kawo karshen yajin da kungiyar ke yi na tsawon
Rashin wutar lantarki ya tilastawa wani magidanci daukar matarsa mai juna biyu zuwa asibiti tare da injin janareto domin a samu a kula da ita yadda ya kamata.
Wasu tsageru da ake kyautata zaton yan bindiga ke sun tare ɗan sanda mai matsayin Insufecta, sun harbe shi har Lahira a jihar Legas jiya Laraba da yammaci.
Wani magidanci ya dauki zafi bayan matarsa ta saka masa yanka biyu na nama a cikin abincinsa, ya ce sam hakan ba za ta sabuba domin shi ke fita nemo kudin.
Abuja - Gamayyar ma'aikatan hukumar kula da yan sanda PSC ta sanar da tafiya yajin aiki ga shugabanta bisa saba alkawuran da akayiwa ma'aikatan hukumar a baya
Kungiyar addinin Musulunci, Jama'atu Izalatul Bid'a wa iqaamatus Sunnah watau JIBWIS ta bayyana abinda za'a yi da kudin fatun layyan da aka samu daga kowace jih
Tsohom mai baiwa shugaban ƙasa shawara kan harkokin Neja Deƙta kuma shugaban shirin sulhu PAP, Farfesa Dokubo, ya kwanta dama a birnin tarayya Abuja jiya Laraba
Mai wasan barkwanci ya hadu da bacin rana bayan ya nemi wata mata ta bashi lambar wayarta sai ta fada mashi tana da aure, ya ci gaba da binta sai ta mare shi.
Labarai
Samu kari