Gwamnatin tarayyar Najeriya ta tabbatar da harin da sojojin Amurka suka kawo kasar ta sama,.inda ta ce an yi haka ne domin dakile ta'addanci da asarar rayuka.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta tabbatar da harin da sojojin Amurka suka kawo kasar ta sama,.inda ta ce an yi haka ne domin dakile ta'addanci da asarar rayuka.
Fadar shugaban kasa ya karyata jita-jitar da ake yadawa cewa Shugaba Tinubu ya sauya Femi Gbajabiala, ya nada sabon shugaban ma'aikatansa a Aso Villa.
Wani matashi 'dan Najeriya ya kwashi kashinsa a hannu yayin da yayi kokarin neman auren budurwarsa , inda taki yarda da bukartarsa ta hanyar cin zarafinsa.
'Yan Crypto a duniya sun shiga tasku yayin da farashin kudaden intanet suka karairaye a kasuwar Crypto ta duniya. Wannan mummunan faduwar na da nasaba da yaki.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bada umurnin fitar da kayan hatsi ton 40,000 daga rumbun kayan masarufin gwamnati don taimakawa talakawa wajen murnin bikin.
Farfesa Yemi, Osinbajo, mataimakin shugaban Najeriya, ya shirya cin abincin buɗe baki tare da yan majalisar dattawa na jam'iyyar APC yau Talata a Aguda House.
Laolu Akande, mai magana da yawun mataimakin shugaban kasa, Yemi Osinbajo, ya bayyana cewa mai gidansa ya fita daga jam'iyyar All Progressives Congress, APC.
Kafar yada labarai ta samu yin hira da wani matashi mai shekaru 8 da ya haddace alQur'ani mai girma, ya bayyana kadan daga cikin tarihin rayuwarsa a duniya.
Mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo na ci gaba da hada layin da zai kai shi ga zama shugaban kasa a 2023. Ya fara tuntubar jiga-jigan jam'iyyar APC a kasar.
Allah ya yi wa tsohon sakataren kungiyar wasan kwallon kafa ta Kano Pillars, Alhaji Auwalu Musa Zakirai rasuwa yana da shekaru 70 da haihuwa a jiya, Daily Trust
Ministan sufuri ya gana da gwamnan jihar Katsina, ya ce shi yafi cancanta da a bashi damar tsayawa takara domin ya gaji Buhari a zaben 2023 mai zuwa nan gaba.
Labarai
Samu kari