Gwamnatin Amurka ta dakatar da neman katin zama a kasar da na katin zama dan kasa ga 'yan Najeriya. An dauki matakin ne bayan umarnin shugaba Donald Trump.
Gwamnatin Amurka ta dakatar da neman katin zama a kasar da na katin zama dan kasa ga 'yan Najeriya. An dauki matakin ne bayan umarnin shugaba Donald Trump.
An gano wani faifan bidiyo inda hadimin shugaban ma'aikatan gwamnatin Gombe ke zabgawa kansila masuka kan zargin ya ce zai mari mai gidansa saboda wai an biya shi.
Bayan INEC ta ayyana shi a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan jihar Ekiti, Biodun Oyebanji ya saki jawabinsa godiya ga al'ummar jiharsa da suka zabe shi.
Mutum biyar sun rasa rayukansu a yayin wata arangama tsakanin mambobin kungiyar awaren Biyafara (IPOB) da wata kungiyar hamayya a Ihiala da ke jihar Anambra.
Sarkin Ibadan, Oba Lekan Balogun, Alli Okunmade ll a ranar Asabar, 18 ga watan Yuni, ya ce masarautar bata siyar da sarauta imma na gargajiya ko na karramawa.
A kalla rayuka 16 da suka hada da jami'an tsaron hadin guiwa na farar hula suka rasa rayukansu a hare-haren da mayakan da ake zargin 'yan ISWAP suka kai Borno.
Wasu fusatattun matasa, a ranar Asabar sun kona wani da ake zargin barawo ne a Bayelsa, babban birnin jihar. Lamarin ya faru ne a kusa da Customs Road Junction
Uwar jam'iyyar All Progressives Congress APC a ranar Juma'a ta mikawa hukumar gudanar da zabe sunayen yan takararta na kujerun majalisar dattajian tarayya.
Wasu tsagerun yan bindiga sun kai hari wani kauye dake ƙaramar hukumar da gwamnan Bauchi ya fito, Alkaleri, sun yi kokarin sace mutane amma matasa suka tarbe su
Wani karamin yaro ya kashe kowa da kwalliyarsa mai ban mamaki yayin da ya fito ranar burin aiki ta makarantarsu sanye da rigar jami’in sojan ruwa, hotunan sun y
Kungiyar kare hakkin Musulmai watau Muslim Rights Concern (MURIC), ta yi murnar hukuncin kotun koli wacce ta halastawa dalibai mata sanya Hijabinsu a jihar Lega
Labarai
Samu kari