Rahotanni daga birnin Islamabad na kasar Pakistan sun nuna cewa an kammala matakin farko na tattaunawa tsakanin Amurka da Jamhuriyar Musulunci ta Iran.
Rahotanni daga birnin Islamabad na kasar Pakistan sun nuna cewa an kammala matakin farko na tattaunawa tsakanin Amurka da Jamhuriyar Musulunci ta Iran.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Ango Bassim ya gwangwaje amaryarsa Zainab Bello a yayin shagalin budan kan bikinsu. Ya likawa kyakkyawar amaryar tasa rafa-rafa na kudi yar dari biyar biyar.
Daga karshe an mika diyar mai martaba sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero, Fulani Ruqayya zuwa dakin mijinta Amir Kibiya bayan an daura masu aure a ran Juma'a.
Gwamnan Kano, Abdullahi Ganduje, ya danganta zaman lafiya da ake samu a jiharsa da mutuntawa da hakuri da ake yi tsakanin kabilu da addinai a jihar ta Kano.
Wasu tsagerun yan bindiga sun kai hari da daddare yankin ƙaramar hukumar Abaji, a birnin tarayya Abuja, sun kashe rayuka biyu sun yi awon gaba da manoma 13
Yayin da zaben 2023 ke kara karatowa, sufeto-Janar na ‘yan sanda (IGP), Usman Alkali Baba, ya yi tsokaci game da faruwar zaben, inda yace sam babu wata barazana
Idan aka cire tallafin mai a watan Yuni 2023 kamar yadda ake shirin yi, za'a koma sayar da Litan Mai ₦462, Kamfanin man feturin Najeriya (NNPC) ya bayyana hakan
Masallata 44 da 'yan bindiga suka sace daga Masallacin Juma'a a Zamfara suna gonakin 'yan bindigan inda suka zuba su suna musu noma a gonakinsu na gero da dawa.
A jihar Borno, ‘Yan ta’addan sun dauko gawawwaki domin suyi sallah, sai jirgin Super Tucano ya sake yi masu luguden wuta. Har yanzu ba a a san iyakar barnar ba
Rundunar 'yan sandan jihar Kaduna tace ta damke wasu mutum uku a Maraban Jos da Rigachikun a Igabi ta jihar kan zarginsu da kai wa 'yan bindiga bayanan sirri.
Labarai
Samu kari