Wata majiya da ke kusa da tawagar Iran a birnin Islamabad na Pakistan ta ce amincewar da Amurka ta yi na sakin wasu kadarorin Iran sun karawa kasar kwarin gwiwa.
Wata majiya da ke kusa da tawagar Iran a birnin Islamabad na Pakistan ta ce amincewar da Amurka ta yi na sakin wasu kadarorin Iran sun karawa kasar kwarin gwiwa.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
A yayin da samun masoyi na gaskiya ya yi wuya a wannan zamanin, wasu masoya da suka fara alaka tun a makarantar firamare sun shiga daga ciki. Hotunansu ya yadu.
Wani matashi dan shekara 18, Adamu Musa na Unguwar Magina, a garin Buji, karamar hukumar Buji na Jihar Jigawa ya rasu a kududufi yayin kokarin ceto shanunsu wac
Wani rahoto da aka bayyana ya nuna cewa adadin bindigun dake hannun fararen hula a Najeriya ya kai sama da miliyaan shida yayin da ƙasar ke fuskantar zaben 2023
Dakarun sojojin Operation Hadin Kai sun yi gagarumin nasara inda suka halaka mayakan Boko Haram guda 200 ciki harda manyan kwamandojinsu guda biyar a Sambisa.
Gwamnan jihar Abiya, Ikpeazu, ya sha alwashin neman hakkinsa a gaban Kotu kan wani ɗan majalisar jiharsa, Hon. Ginger Onwusibe, da ya masa baraazana da rayuwa
Matashiya mai suna Munayah Yusuf Hassan, ta zama mace ta farko yar arewacin Najeriya da aka dauka a matsayin kwararriyar Lauya a manyan Kotunan Ingila da Wales.
Yan ta'addan Boko Haram sun farmaki garin Ngulde da ke karamar hukumar Askira-Uba ta jihar Borno a ranar Juma'a inda mutum hudu harda limamin Gima suka mutu.
Sama da mmutum 70 da ake zargin 'yan Boko Haram ne ruwa yayi awon gaba da su a a wani rafi bayan luguden wutan da dakarun Operation Hadin Kai suka yi a Borno.
Gwamnatin Tarayya tayi tsokacin kan halin da wasu yan Najeriya suka shiga yayinda aka taresu a tashar jirgin Dubai, haddadiyar daular Larabawa kuma aka hanasu
Labarai
Samu kari