Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani, ya yi wa malaman makaranta babban gata. Gwamna Uba Sani ya tsawaita lokacin da za su yi ritayasu daga shekara 60.
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani, ya yi wa malaman makaranta babban gata. Gwamna Uba Sani ya tsawaita lokacin da za su yi ritayasu daga shekara 60.
An gano wani faifan bidiyo inda hadimin shugaban ma'aikatan gwamnatin Gombe ke zabgawa kansila masuka kan zargin ya ce zai mari mai gidansa saboda wai an biya shi.
An kashe wani jami'in soja mai mukamin manjo a wani hari da yan ta'adda suka kai wa tawagar motoccin sojoji a karamar hukumar Mariga ta Jihar Niger. Majiyoyi da
A jiya ne shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce masu daukar doka a hannunsu, rike makamai ba bisa ka’ida ba da kuma cin gajiyar rashin tsoro za su fuskanci hukun
A kokarin tabbatar da zaman lafiya a Najeriya da Tafkin Chadi, sojojin Najeriya da haɗin guiwar rundunar ƙasa da ƙasa sun aika sam da kwamandoji 20 lahira.
An ceto matar Usman Baffa, shugaban jam’iyyar All Progressives Congress (APC), na karamar hukumar Magama a jihar Neja, Habiba Baffa, wacce aka yi sace a Minna.
Jalingo - Hukumar yan sandan jihar Taraba ta damke wani da ake zargin yana hada Bam kuma dan kungiyar Boko Haram wanda ya kai hari bam 3 a jihar shekarar nan.
Kotun koli ta baiwa Musulmai gaskiya inda tayi watsi da karar da gwamnatin jihar ta shigar kan hana dalibai mata Musulmai sanya Hijabi a makaratun dake fadin.
Hukumar Yaki da Rashawa ta EFCC ta nuna rashin jin dadinta kan yadda yan Najeriya ke nuna halin ko in kula ga tsarin tona asirin masu laifi da Gwamnatin Tarayya
Gidauniyar MacArthur ta bayyana cewa duk da kudi N100trn da gwamnatin Najeriya tayi ikirarin kashe kan Ilimi daga 1999 zuwa yanzu, adadin yaran da basu zuwa.
Hukumar gudanar da zabe a ranar Alhamis ta jaddada cewa ba za'a kara wa'adin da ta baiwa jam'iyyun siyasa ba na mika sunayen yan takarar kujerar shugaban kasa.
Labarai
Samu kari