Wani babban jami’in soja, Birgediya Janar O. Braimah, ya rasa ransa bayan harin Boko Haram a Benesheikh, Kaga, Borno, yayin da mayaƙa suka kai farmaki da yawa.
Wani babban jami’in soja, Birgediya Janar O. Braimah, ya rasa ransa bayan harin Boko Haram a Benesheikh, Kaga, Borno, yayin da mayaƙa suka kai farmaki da yawa.
Gwamnatin Amurka ta ce rashin tsaro ya karu a Najeriya, za ta kwashe jami'anta a Abuja. Bayan turo sojoji ta yi gargadi kan zuwa wasu jihohin Najeriya.
Jami’ar Amurka a Najeriya (AUN) dake Yola, ta ce ta dauki sabbin dalibai sama da 3,000 a tsangayoyi daban-daban da jami'ar ke dashi, ASUU na yaji har yanzu.
Babbar Kotun tarayya dake zamanta a jihar Legas, ta amince da sakin kakakin majalisar dokokin jihar Ogun, Olakunle Oluomo, kan beli mai kunshe da wasu sharudda.
Wani matashi da ba gano sunansa ba har yanzu ya bayyana a wani bidiyo inda ya tada tarzoma a jami'ar fasahar Ladoke Akintola dake garin Ogbomosho, jihar Oyo.
Wannan na fitowa ne daga bakin ministan ilimi, Adamu Adamu a wata ganawa da ake yi da shugabannin jami’o’in tarayya da hukumar kula da jami’o’i ta kasa (NUC).
Akalla Jami'o'in Najeriya guda goma sha daya (11) ba su shiga yajin aikin da kungiyar Malaman jami'oin Najeriya watau ASUU ta shiga ba tun watan Febrairu, 2022.
Matakin gwamnan jihar Osun mai barin gado na jam'iyyar APC, Oyetola, ja ɗaukar sabbin malamai 1,500 bai yi wa zababben gwamna mai jiran gado Adeleke, daɗi ba.
DPO na rundunar ‘yan sandan Najeriya a garin Birnin Gwari a jihar Kaduna yana hannun 'yan bindiga, yana rokon 'yanuwa su kawo masa agaji daga hannun miyagu.
Hukumar EFCC ta cafke wani Sunday Adepoju, mamallakin gidan kulob na De Rock dake Ibadan tare da wasu mutane 21 bisa zargin zamba ta yanar gizo a kwanan nan.
Mun kawo muku labarin cewa gwamnatin tarayya ta gano wasu kadarori 14 wanda ake zargin Abba Kyari ya mallaka na filaye, gidaje da makudan kudade a bankin GTB.
Labarai
Samu kari