Daya daga cikin manyan 'ya'yan marigayi tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Halima Buhari, ta fito ta yi magana kan wasu halayen mahaifin na ta.
Daya daga cikin manyan 'ya'yan marigayi tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Halima Buhari, ta fito ta yi magana kan wasu halayen mahaifin na ta.
Fusatattun mutane a garin Dansadau sun kai hari ga dan majalisar Zamfara, Kabiru Mikailu, bisa zargin yin watsi da su, yayin ziyarar Gwamna Dauda Lawal zuwa yankin.
Kakakin rundunar ‘yan sandan jihar, Adewale Osifeso ne ya bayyana haka a garin Ibadan a ranar Litinin, inda ya ce daga cikin wadanda ake zargin akwai wani ma’ai
Matashiyar budurwa, Ameerah Sufyan wacce ta yi zargin cewa an yi garkuwa da ita a shafin Twitter ta fito ta bayar da hakuri a kan kitsa labarin saceta da ta yi.
Shugaban Angwan Fada da ke kauyen Rubu inda ‘yan bindiga suka yi garkuwa da wasu jama'ar coci a ranar Lahadi, Elisha Mari ya fita daga hannunsu kuma sun nemi ya
An sallami wani tsohon shugaban kasan Najeriya, Janar Abdulsalami Abubakar, wanda aka kwantar a asibitin birnin Landan saboda rashin lafiyar da ba a san ko wane
Jama'ar Najeriya na kokawa yayin da farashin gas ke kara hawa. Hukumar kididdiga ta kasa ta ce matsakaicin farashin da ake cika tukunyar gas 5kg ya kai N3,921.
Wata babbar Kotu a jihar Ogun ta ba da umarnin a rataye wani magidanci har lahira sabosa kama shi da kashe wanda yake zargi da neman ɗaya daga cikin matansa.
Watanni biyu bayan rasuwar mai martaba Alaafin na Oyo, Oba Lamidi Adeyemi III, matansa Gimbiya Opeyemi Omobola da Moji sun nuna sabbin katafaren gidajensu.
gwarazan dakarun yan sanda da taimakon yan Bijilanti sun fatattaki wasu mahara yayin da suka yi yunkurin kai harin ta'addanci kan mutanen kauyuka a jihar Zamfar
Yan bindiga sun halaka wani makiyayi mai suna Ado Mamman a wani yankin na Pai dake karamar Hukumar Kwali ta Abuja. Sun yi Garkuwa da wanoi Maude Ado a rugar.
Labarai
Samu kari