A labarin nan, za a ji cewa tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan ya fara fuskantar matsin lamba na ya nemi kujerar shugaban kasa a babban zaɓe mai zuwa.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan ya fara fuskantar matsin lamba na ya nemi kujerar shugaban kasa a babban zaɓe mai zuwa.
Gwamnatin Amurka ta ce rashin tsaro ya karu a Najeriya, za ta kwashe jami'anta a Abuja. Bayan turo sojoji ta yi gargadi kan zuwa wasu jihohin Najeriya.
Mun gano yadda Isa Ali Pantami ya yi bakin kokarinsa wajen ganin ba a kara farashin yin waya da hawa yanar gizo ba. Pantami ya tsaya tsayin daka a bakarsa.
DCP Abba Kyari, ya karyata batun mallakar kadarori 14 da ake zargin gwamnatin tarayya ta bankado. Ya ce tuni mamalakan wadannan kadarori suka shigar da kara.
Kungiyar dalibai ta Najeriya (NANS) ta mika kokenta ga shugaban kasa manjo Muhammadu Buhari mai ritaya da ya yi hakuri ya kawo karshen yajin aikin kungiyar ASUU
Wani mutumi, Yusuf Muhammad, ya nemi Kotun Musulunci dake zama a Kaduna ta umarci mai ɗakinsa, Murja Nasir, ta biya shi sama da miliyan ɗaya kafin ya saketa.
Hukumar gudanarwar jami'ar jihar Gombe (GSU) ta kira dukkan malaman ta bukaci dukkam ma'aikatanta dake hutun karatu da su gaggauta dawowa bakin aiki cikin mako
An yi wa tubabbun ‘Yan daban siyasa wankan tsarki, an karbe su a APC a Zamfara, sun ajiye kayan fadansu a jihar, sun ce sun gano ashe amfani da su aka rika yi.
Iyalan DPO na 'yan sanda, wanda ya faɗa hannun 'yan ta'adda a kan hanyar zuwa wurin aiki a Birnin Gwari, Kaduna, sun bayyana halin da ɗan uwan su ke ciki .
A ranar Litinin ne wata kotun Dei-Dei dake Abuja, ta yanke wa wani matashi mai shekaru 21, Joshua Geoffrey, hukuncin daurin shekaru uku a magarkama, bayan kama.
Wani bidiyo da ke yawo a shafukan soshiyal midiya ya nuna yadda wasu karatan maza yan bakar fata ke shan aikatau a kasar Dubai. An gano su suna ta wanke-wanke.
Labarai
Samu kari