Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ba da hutu don bukukuwan Kirsimeti da sabuwar shekara. Gwamnatin ta ayyana ranaku 3 a matsayin lokacin hutu ga 'yan Najeriya.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ba da hutu don bukukuwan Kirsimeti da sabuwar shekara. Gwamnatin ta ayyana ranaku 3 a matsayin lokacin hutu ga 'yan Najeriya.
Tsohon hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya sake bayyana kansa kan zargin alakar ministan da ta’addanci, yana mai cewa bidiyon ya tayar da kura
Abuja - Sabon shugaban kungiyar kiristoci ta Najeriya, Archbishop Daniel Okoh, ya ce da yawa daga cikin mabiya addinin kirista suna tsoron cewa ana kitsa makir.
Mataimakin kakakin majalisar wakilai ta tarayya, Idris Wase, ya ce jam’iyyar APC mai mulki ta fi taimakon rayukar talaka fiye da yadda wasu gwamnatoci suka yi.
Ana ci gaba da gudanar da shagulgulan bikin diyar tsohon shugaban hafsan sojoji na Najeriya, Laftanal Janar Tukur Buratai mai ritaya. An yi Babur Day a jiya.
Gwamnatin Tarayya ta fara yunkurin dabbaka karin haraji a kan kira da sakonnin wayar salula. Gwamnatin Buhari na Shirin kara haraji don haka farashi zai tashi.
Wani matashi mai suna Safiyanu Abubakar 'dan Bauchiya wallafa katin bikinsa wanda za a yi a ranar 12 ga watan Augutan 2022 da masoyiyarsa Rukaiya wacce ta rasu.
Rundunar Sojojin Najeriya ta ce dakarun ta sun kashe yan ta'adda 30 tare da lalata maboyar su a birnin Abuja Dakarun 7 Guards Battalion da hadin gwiwar rundunar
Abuja - Shugaban Majalisar Dattawan Sanata Ahmad Lawan ya ce Naira biliyan 900 da aka ware don yaki da rashin tsaro a kasar yayi kadan. Rahoton Daily Trust
Hotunan mummunan halin da wani asibiti a yankin Tabanni, gundumar Wagara dake karamar hukumar Tofa yake a jihar Kano ya fallasu kuma abun babu kyawun gani.
A wata tattauna da aka yi ta a manhajar WhatsApp dake dauke da sautin murya na wani matashi da budurwar shi wacce ke rokon kudi, saurayin bai sassauta mata ba.
Labarai
Samu kari