Kungiyar Izalawan Kwankwasiyya ta bayyana cewa tana tare da Sanata Rabiu Musa Kwankwaso a zaben 2027 kuma ba za ta zabi Abba Kabir Yusuf ba kamar yadda Izala ta ce.
Kungiyar Izalawan Kwankwasiyya ta bayyana cewa tana tare da Sanata Rabiu Musa Kwankwaso a zaben 2027 kuma ba za ta zabi Abba Kabir Yusuf ba kamar yadda Izala ta ce.
Babban Bankin Najeriya CBN ya soke lasisin wasu bankunan microfinance 46 daga 1 ga Yuli, 2026 saboda rashin cika ƙa’idojin aiki da doka ta tanada.
Hukumar ICPC ce dai ta gabatar da jami'in a gaban kotu kan zarginsa da laifin damfarar mutane da karbar musu kudi da zimmar zai sama musu aiki a hukumar NSCDC
Wata mata ta bidiyonta ya kara'de shafin tik-tik, tayi tattaki tun daga 'kasar waje dan ganin saurayinta wanda yake dan Nigeria kuma yake da siffar tsayi..
Hukumar kula da sufurin jiragen kasa, NRC ta sanar da sauya lokutan tashin wasu jiragen kasa na Abuja da Kaduna. Sauyin zai fara aiki ranar 12 ga Disamban 2022.
Farfesa Ibrahim Gambari, shugaban ma'aikatan fadar shugaban kasa ya shawarci ma'aikatan gwamnati a kasar su yi koyi da irin halayen Shugaba Muhammadu Buhari.
Wata mummunan gobara da ta shafi tankokin man dizal guda 5 a Kano ta janyo asarar dizal kimanin lita 20,400 a cewar mai magana da yawun hukumar SFS na Kano
Bayan da kasar Dubai ta hana 'yan Najeriya shiga cikinta saboda wasu dalilai, yanzu haka 'yan kasuwa sun fara koka halin da ake ciki. Kasuwa ta fara yin sanyi.
Matar dan takarar shugaba kasa a jam'iyyar APC Oluwaremi Bola Tinubu tace nan gaba zaai takarar kirsista da kirsita a siyasar Nigeria kamar yadda aka gani yanzu
A cikin wata sanarwa da CBN ya fitar a ranar Talata, ya sanar da kayyade adadin kudaden da mutane da kungiyoyi ke cirewa daga ranar 9 ga watan Janairun 2023
Jiya ne kwamitin 'Yan Majalisa yace a kama mutane a Gwamnatin Najeriya. Hakan na zuwa ne bayan an yi binciken kudin da shugabannin hukumomi suka batar a baya.
Labarai
Samu kari