Shugaban jam'iyyar PRP a Najeriya, Hakeem Baba-Ahmed ya bayyana cewa shi ne sahihin shugaban PRP a Najeriya. ADC ta zargi APC da kunna rikicin PRP.
Shugaban jam'iyyar PRP a Najeriya, Hakeem Baba-Ahmed ya bayyana cewa shi ne sahihin shugaban PRP a Najeriya. ADC ta zargi APC da kunna rikicin PRP.
An yi gamo tsakanin tsohon ministan shari'a, Abubakar Malami (SAN) da dan gwagwarmayar kare hakkin dan adam, Omoyele Sowore a harabar kotu a Abuja.
Malamin Dan Najeriya kuma mazauni jihar Kano, Adam Abdurrahman Al-Fulany, ya zama gwarzon ilmin adabin larabci na shekarar 2022 na Uyoon El-Adab El-Arabi..
Shugaba Muhammadu Buhari ya sallami shugaban rikon kwarya na hukumar cigaban yankin Neja Delta, watau Niger Delta Development Commission (NDDC), Effiong Akwa.
Dakarun MNJTF sun ce sun kama mutum 40 dake samarwa ‘yan ta’addan ISWAP kayan aiki a yankin tafkin Chadi. An kama su da buhunan 364 na wake, buhu 102 na Masara.
Jami'an hukumar yaki da rashawa ta EFCC sun kama wani dan shekara 29 mai suna Ume Ifechukwu Clinton saboda sojan gona, damfara ta kwamfuta da karbar kudi ta han
Jami’an rundunar yan sandan Najeriya sun harba barkonon tsohuwa don tarwatsa matasan da ke bikin tunawa da zanga-zangar #EndSARS a Lekki tollgate a yau Alhamis.
An shirya manya-manyan biredi a leda sannan aka rabawa kowani mutum da ya halarci taron. Mahalarta taron sun cika da mamaki a lokacin da suka karbi rabonsu.
Rikici ya barke a ranar Laraba tsakanin wasu da ake zargin yan daban tashar mota ne da wasu yan kasuwa a shahararren kasuwar Alaba da ke Ojo a Legas. A kalla wa
Wani bidiyon gasar cin sakwara ya bayyana a shafukan ra'ayi da sada zumunutar yanar gizo a makon nan.Gasar da ta auku a jihar Ekiti, yankin Kudu maso yamma.
Yan Bindiga sun halaka mutum 23 sannan suka jikkata wasu 11 yayin da suka kai farmaki garin Gbeji da ke karamar hukumar Ukum ta jihar Benue. Sun kona gidaje 50.
Labarai
Samu kari