Masallacin Sultan Bello ya saki hotunan mutane da ya ce sun addabi jama'a da satar waya. An ce suna tafaka sata ne a lokacin da ake sallar Juma'a ko daurin aure.
Masallacin Sultan Bello ya saki hotunan mutane da ya ce sun addabi jama'a da satar waya. An ce suna tafaka sata ne a lokacin da ake sallar Juma'a ko daurin aure.
Shahararriyar jarumar finafinai a masana'antar Nollywood, Halima Abubakar, ta sauya addini daga Musulunci zuwa Kiristanci. Ta yi bayanin dalilin yin hakan.
Wani mutumi ya bayyana arangamarsa da wata dattijuwa mai suna Florence Owanogo mai shekaru 65 wacce ta ke kwana a kan titin 5th Avenue, 51 road Festac, Legas.
Shugaba Muhammadu Buhari a wata sanarwa daga mai magana da yawunsa, Garba Shehu, ya mika ta'aziyyarsa ga Air Marshall Daggash mai ritaya kan mutuwar matarsa.
Wasu 'yan bindiga sun gamu da fushin jami'an tsaron Najeriya yayin da 'yan sanda suka cafke mutum tara. An dakile mummunan harin da suka kai a jihar Zamfara.
Wata kotun musuluunci a jihar kano ta sanar da ranar da zata yankewa Mallam Abdul-Jabbar Nasiru Kabara Hukunci kan zargin da gwamnatin jihar Kano take masa.
Malam Garba Shehu ya yi martani a kan ikirari da kwamiti da shugaban kasar ya kafa domin ya gudunar da bincike a kan cajin cirewa da ajiyar kudi a asusun banki.
Wasu tubabbun manyan kwamadojin kungiyar Boko Haram sun bayyana cewa marigayi shugabansu, Abubakar Shekau ya mutu ya bar ‘kwarkwara guda 83 a doron duniya.
Barandanci, ta'addanci, garkuwa da mutane sun zama ruwan dare a Arewacin Najeriya musamman yankin Arewa maso yamma. Jihohin dake fama da matsalar yan bindiga su
Tun bayan dawowar demokradiyya Najeriya a shekarar 1999, daruruwan mutane sun wakilci al'ummar mazabunsu na tsawon shekaru, amma mutum guda kacal ya yi fice.
Bola Ahmad Tinubu zai kwashi gara a zaben 29023 mai zuwa. Ya Gwamna Zuklum ya ce zai kawo kaso 95% ga dan takjarar shugaban kasa na APC a zaben badi mai zuwa.
Labarai
Samu kari