Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya nuna adawa da sababbin sharuddan da kasar Iran ta gabatar musamman kan batun shirin makamashin nukiliyarta.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya nuna adawa da sababbin sharuddan da kasar Iran ta gabatar musamman kan batun shirin makamashin nukiliyarta.
Wani jami'in matatar Dangote ya sanar da cewa ana saka tallafi a man fetur da dizil domin rage farashinsa a Najeriya. Sai dai ya ce hakan bai samu ba a man jirgi.
Angwancin wata amarya mai shekaru 18 da angonta mai shekaru 29 ya tsinke bayan amarya ta samu ciwon zuciya kuma ta mutu yayin da suke saduwa a daren farko.
Wani matashin mai sana'ar wankin mota ya kirawa kansa ruwa a jihar Edo inda ya ragargaza motar kwatoma kirar Mercedez Benz yayin zuwa sayan sabulun wanki..
Abin da aka warewa domin tsofaffin shugabanni a kasafin kudin badi shi ne N13.80b. Tsofaffin shugabannin farar hula da na sojoji da mataimakansu za su ci fansho
Yan bindiga sun kai wa ayarin motoccin Apostle Johnson Suleiman hari a kanyar Benin-Auchi, Jihar Edo, a ranar Juma'a sun kashe mutum bakwai ciki har da yan sand
Babu saɓani tsakanin malamai cewa haramun ne mutum ya sadu da matarsa tana al’ada. Idan kuwa mutum ya sadu da matarsa tana haila, to ɗayan abu huɗu ne ya faru.
Usman Kyari, kanin Abba Kyari, dakataccen mataimakin kwamishinan 'yan sanda, ya zama a saman kanun labarai bayan jama'a sun kyalla ido sun ga irin hotunansa.
Babban Limamin Masallacin Jami'ar Skyline dake jihar Kano kuma babban Malamin addini, Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ya samu albarkar karin Aure yau juma'atu.
Ministan Sadarwa da Tattalin arzikin zamani, Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami ya lashe lambar yabon kirkire-kirkire na ilmin zamani da gwamnatin Najeriya tayi.
Mai marataba sarkin zazzaun kuma uba ga hukumar da ke kula da kasuwar duniyar kasa da kasa ta Kaduna (KADCCIMA), Ambasada Ahmed Nuhu Bamalli, ya yi kira ga arew
Labarai
Samu kari