Masallacin Sultan Bello ya saki hotunan mutane da ya ce sun addabi jama'a da satar waya. An ce suna tafaka sata ne a lokacin da ake sallar Juma'a ko daurin aure.
Masallacin Sultan Bello ya saki hotunan mutane da ya ce sun addabi jama'a da satar waya. An ce suna tafaka sata ne a lokacin da ake sallar Juma'a ko daurin aure.
Babban Bankin Najeriya CBN ya soke lasisin wasu bankunan microfinance 46 daga 1 ga Yuli, 2026 saboda rashin cika ƙa’idojin aiki da doka ta tanada.
Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, zai kai ziyarar aiki Washington, babbar birnin kasar Amurka ranar Lahadi domin halartan taron hadin kan Afrika da kasar Amurka.
Jaridar TheCable ta banakado yadda wata gada a jihar Lagos da aka kashe mata kudi naira biliyan daya da digo shidda ta farawa tsagewa. yayin da aikinta ya tsaya
Akallah ya shefe kusan shekara dari a masallacin harami yana bauta, ba dare b ba rana, ya rasu yana da shekara dari da talatin da shidda da suka gabata wato
UN tai magana kan rahotan Reuters da ya dau hanakali wanda a cikin sa ke zargin sojin Nigeria da aikata laifin tilasata yin fyade ga wasu 'yan mata a barno
Yan sanda a jihar Bauchi sun kama wani Haruna Ezekiel kan zarginsa da aikata kisar gillar kan kawunsa mai shekaru 80 da ya zarga da maita bayan ya ba dansa nama
Wata matashiyar matar aure ta kirkiri rawar wata waƙa a gaban mijinta don kawai kar ta barshi ya huta a gida, bidiyon ya ja hankalin mutane da dama a Tiktok.
Wani binciken da Daily Trust tayi, ya gano wasu 'yan Nigeria na fama da karancin abinci ko kuma karyewar tattalin arzikin su sabida yadda kayyyaki suke tashi.
Babban kotun tarayya dake zamanta a Abakaliki, babban birnin jihar Ebonyi, a ranar Juma'a ta kori ciyamomi 13 da kansiloli 171 na jam'iyyar APC daga mukaminsu.
Gwamnan Adamawa, Ahmadu Fintiri ya zargi babban bankin Najeriya CBN da nufin 'azabtar da yan siyasa da dokar ta kayyade adadin kudin da za a iya cira daga banki
Labarai
Samu kari