Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya garzaya da Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan zuwa kotun koli bayan ta samu nasara a kotun daukaka kara.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya garzaya da Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan zuwa kotun koli bayan ta samu nasara a kotun daukaka kara.
Tsohon hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya sake bayyana kansa kan zargin alakar ministan da ta’addanci, yana mai cewa bidiyon ya tayar da kura
Wasu ’yan daba sun kai farmaki cocin St. Bridget Catholic da ke ljesha, Surulere Legas, tare da kwashe injinan jami’an INEC da ke aikin rajistar PVC da ake.
Jihar Legas - A jiya ne hukumar kwastam ta Najeriya ta jagoranci wasu hukumomin gwamnatin tarayya wajen lalata kwantena 48 na magungunan da aka kama a huku.
An sake kai hari a karamar hukumar Kwali a Abuja yayin da lamarin tsaro ke cigaba da tabarbarewa a babban birnin tarayyar, Daily Trust ta rahoto. A kalla sau uk
Wasu abokan ango sun rikirkita yan mata a shafukan soshiyal midiya saboda tsantsar haduwarsu, wasu sun nuna sha'awarsu a kan wani da ke sanye da bulun kaya.
Abuja - Rundunar sojin Najeriya ta sauya wa wasu manyan Dakarun ta wanda suka hada da Hafososhi da Kwamandoji wuraren aikin su. Rahoton BB dan inganata ayyu.
Za a daura auren dan takarar mataimakin shugaban kasar Najeriya, Kashim Shettima da dan tsohon ministan Abuja, Ibrahim Bunu a ranar Asabar, 30 ga watan Yuli.
A ranar Alhamis, 28 ga watan Yuli ne hukumar yaki da cin hanci da rashawa mai zaman kanta ta ICPC ta bayyana cewa ta gano jimillar Naira miliyan 540 a asusun.
Hafsun Sojoji ya yi girgiza a gidan Soja a makon nan inda Janar Faruk Yahaya ya bada mukamai a gidan soja. An nada irinsu Ndahi, FS Etim, EA Orakwe, da JO Are.
Wasu yan ta'adda da ake kyautata zaton mambobin ƙungiyar Boko Haram ne sun kashe kwamandan rundunar yan Bijilanti har gida a garin Buni Yadi, cikin jihar Yobe
Labarai
Samu kari