Masallacin Sultan Bello ya saki hotunan mutane da ya ce sun addabi jama'a da satar waya. An ce suna tafaka sata ne a lokacin da ake sallar Juma'a ko daurin aure.
Masallacin Sultan Bello ya saki hotunan mutane da ya ce sun addabi jama'a da satar waya. An ce suna tafaka sata ne a lokacin da ake sallar Juma'a ko daurin aure.
Shahararriyar jarumar finafinai a masana'antar Nollywood, Halima Abubakar, ta sauya addini daga Musulunci zuwa Kiristanci. Ta yi bayanin dalilin yin hakan.
Ganin ana kamfe, Peoples Democratic Party, Social Democratic Party, Africa Democratic Congress da African Democratic Party sun yi tir da CBN kan dokar cire kudi
Mai neman zama shugaban ƙasa a inuwar PDP, Alhaji Atiku Abubakar ya bayyana cewa duk da ya sa an goge rubutun farko amma daga baya ya sake rubutun Allah wadai.
Wata yar Najeriya wacce ta nadi bidiyon maigidanta yana wanke mata kayan sanyawarta a gida ya haddasa cece-kuce a shafukan soshiyal. Sun kasance cike da shauki.
Wank rikici da ya shiga tsakanin garuruwa biyu a kananan hukumomi biyu a jihar Ondo ya yi sanadin rasa rayukan Kansila da wani bayan Allah ranar Asabar da ta
Ko da yake bai bayyana lokacin da ya fara tara kudin ba, wani faifan bidiyo ya nuna mutumin yana kirga kudinsa masu daraja daban-daban. Yanzu dai ya tara rabons
Musa Kamarawa wanda na-kusa ne da Muhammad Bello wanda aka fi sani da Turji ya fasa-kai. Kamarawa ya bayyana sunayen masu taimakawa ta’adin gungun ‘yan bindigan
A cikin faifan faifan bidiyo da Yabaleft Online ya yada a Facebook, mutumin ya yi amfani da hannayensa ne wajen rufe bakin robobin ruwan a lokacin da ya jera su
Ki kwatanta daukar ‘yar aiki kawai sai ki gano cewa ta daban ce da wacce ta bayyana miki a zahiri, to irin haka ne ya faru da wata ‘yar Najeriya. Matar wacce su
Jami’an ‘yan sandan jihar Bayelsa sun damke wani boka Kan zargin sama da dadi da kudin wasu kwastominsa har N1.5 biliyan da dalolin bogi da aka kama shi dasu.
Labarai
Samu kari