Tsohon Ministan shari'a, Abubakar Malami, ya kare kansa a gaban kotu kan yunkurin da hukumar yaki da cin hanci ta EFCC ke yi na kwace kadarorinsa.
Tsohon Ministan shari'a, Abubakar Malami, ya kare kansa a gaban kotu kan yunkurin da hukumar yaki da cin hanci ta EFCC ke yi na kwace kadarorinsa.
Wani jami'in matatar Dangote ya sanar da cewa ana saka tallafi a man fetur da dizil domin rage farashinsa a Najeriya. Sai dai ya ce hakan bai samu ba a man jirgi.
Akwai labarai da yawa da ake bayar wa na mutanen da aka ayyana ba su da laifi bayan shafe shekaru a magarkama da sunan suna da laifin da ake zargin sun aika.
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya bayar da gudunmawar naira miliyan 100 ga wadanda ambaliyar ruwa ta shafa a jihar Kano.
Maharan da suka sace wasu ma’aikata a babban asibitin Abdulsalami Abubakar, Gulu da ke jihar Neja sun bukaci a biya kudin fansa miliyan N90 don sako mutum 9.
Yan Najeriya a dandalin sada zumunta a Twitter, suna ta sukar wani malamin jami'ar tarayya da ke Lafia, Jihar Nasarawa, Dr Fred Ekpe Ayokhai, saboda cin zarafin
Ana zargin sojoji da harbe wani mutum mai suna Danjuma Adamu tare da ‘dansa Jafet Danjuma kan hana rushe gidansu da ke Barakallahu a Igabi ta jihar Kaduna.
Mutane sun zuga Ayau Kaigama ka da ya yarda ya karbi OFR daga Gwamnati. Akwai wadanda suka hurowa Limamin wuta, amma ya yi watsi da su da wannan shawarar ta su.
Earnest Peremobowei, dan kwallon kafa, dan shekara 31 a nutse a Yenebelebiri a karamar hukumar Yenagoa bayan ceto mutane biyar da hatsarin jirgin ya ritsa da su
Festus Keyamo, SAN, ya sha ragargaza bayan ya yi wasu zarge-zarge kan gwamnatin tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan. Keyamo, cikin wasu zarge-zargen, ya yi i
Shugaba Muhammadu Buhari zai tafi kasar Koriya ta kudu, nahiyar Asiya a gobe Lahadi, 23 ga watan Oktoba 2022. Buhari zai dira birnin Seoul ne domin halartan tar
Labarai
Samu kari