Shugaban kasa Bola Tinubu ya bayyana cewa zai horas da mutane 5,000 da suka kammala hidimar kasa ta NYSC kan hoyon sanya mitar wutar lantarki a gidaje.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya bayyana cewa zai horas da mutane 5,000 da suka kammala hidimar kasa ta NYSC kan hoyon sanya mitar wutar lantarki a gidaje.
Matatar Dangote da ke Legas ta rage farashin da take sayar da litar man fetur ga 'yan kasuwa. Matatar ta kuma kawo sabon tsarin sayarwa ga 'yan kasuwa.
Wata kotun Abuja ta bayyana korar batun da ke neman a tsige shugaban INEC tare da bincikarsa. Kotu ta ce babu batun tsige Mahmud balle kuma wani bincikarsa.
'Yan bindiga sun tare a wani dajin jihar Bauchi, inda suke sace mutane suna yin karbar kudin fansa. An kuma kama wasu da ake zargi da yin garkuwa da mutum hudu.
Wasu miyagun ‘yan bindiga sun kai farmaki kan matafiya a babbar hanyar Lokoja zuwa Obajana inda suka harbi wani fitaccen ‘dan jarida. An garzaya dasu asibiti.
Uwargidar dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour Party, Margaret Obi ta yi alkawarin tallafawa mata ta bangaren kudi da sana'a idan mijinta ya ci zabe.
Fitacciyar jaruma a Nollywood, Nkechi Blessing, ta bayyana ra'ayinta game da wnai batu da ake ci gaɓa da mahawara a kafafen sada zumunta wanda ya shafi soyayya.
Jami’an hukumar tsaron farin kaya ta DSS, tayi nasarar damke ‘dan ta’addan da ya dasa bam a fadar Ohinoyi na kasar Ebira ranar da Buhari zai ziyarci jihar Kogi.
Wani mutumi ya nuna baiwar da Allah ya masa inda ya maida Keke Napep din da yake sana'a da ita ta koma kamar jirgin sama mai saukar Angulu, mutane sun yi martan
Hukumar yaki da rashawa tare da hana yi wa tattalin arzikin kasa ta'annati, EFCC, ta sanar da matakan da 'yan Najeriya zasu bi wurin siyan gwanjon kadarori.
Wata kotun shari'a dake zama a jihar Kano ta tasa keyar wa da kani zuwa gidan kurkuku kan zarginsa da soyayya da matar aure tare da janye mata hankali kacokan.
Labarai
Samu kari