Najeriya na alhinin rasuwar tsohon shugaban NFA, Alhaji Ibrahim Galadima, wanda ya rasu a Kano yana da shekaru 78. Tinubu ya aika sakon ta'aziyya mai ratsa zuciya.
Najeriya na alhinin rasuwar tsohon shugaban NFA, Alhaji Ibrahim Galadima, wanda ya rasu a Kano yana da shekaru 78. Tinubu ya aika sakon ta'aziyya mai ratsa zuciya.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana ana cewa kokarin kulla masa sabuwar makarkashiya domin ganin an ci gaba da tsare shi.
Gwamnatin jihar Kaduna ta bayyana farin cikin kashe kasurgumin mai garkuwa da mutane Dogo Maikasuwa wanda ya addabi al'ummar karamar hukumar Chikun/Kajuru.
Gwamnatin Najeriya ta sake yin karar Mazi Nnamdi Kanu, shugaban haramtaciyyar kungiyar masu neman kafa Biyafara, wato IPOB, kan wasu sabbin tuhume-tuhume 7.
Rundunar ‘yan sandan jihar Adamawa ta tabbatar da kamen wani matashi mai suna Joseph Nwabike da katinan ATM 10 wanda yake amfani dasu wurin damfarar jama’a.
Jami'ar dai ta kashe kanta ne ta hanyar fadawa babban tekun jihar legas bayan sun gama zazzafar muhawara da wanda ya bayyana cewa yana so ya aureta a kwanan nan
Wasu miyagun da ake zargin ‘yan fashi da makami ne sun kai farmaki kan motar banki dankare da kudi a Ufoma ta jihar Anambra inda suka yi arangama da ‘yan sanda.
Wasu yan Najeriya a dandalin sada zumunta sun rika sukar Shugaba Buhari kan amsar da ya bawa Sarki Charles na Ingila da ya masa tambaya ko yana da gida a Ingila
Hukumar hana almundahana da yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa watau EFCC ta gurfanar da Odito Janar na jihar Yobe kan laifin almundahanar milyan sha tara.
Sanata Muhammad Ali Ndume ya yi kira ga gwamnatin tarayya ta raba albashin malaman jami'a biyu don biyan malaman jami'a da suke bin bashin watanni takwas yanzu.
Wani mahaifi ya mutu yayin da ya umarci dansa ya gwada maganin bindiga a kansa. Wannan lamari ya haifar da hargitsi, hukumar 'yan sanda sun shiga. An kama dan.
Labarai
Samu kari