Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana ana cewa kokarin kulla masa sabuwar makarkashiya domin ganin an ci gaba da tsare shi.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana ana cewa kokarin kulla masa sabuwar makarkashiya domin ganin an ci gaba da tsare shi.
Wani matashi dan Najeriya ya ba da mamaki yayin da ya bayyana gargadi guda daya ga abokansa. Ya ce bai son a sake kiransa bayan karfe 7 na dare kowace rana.
Sifeta janar na ‘yan sandan Najeriya, IGP Alkali Baba Usman ya amince da sauyawa kwamishinonin ‘yan sanda 8 wurin aiki. Jihohin da ya shafa akwai Kano, Bauchi.
gwamnonin arewa ne dai suka fito da shirin kar ta kwana wajen maida alm almajirai garuruwansu ba7yan bullar cutar korona a shekarar 2020, dan gudun yaduwarta
Rahotanni sun bayyana cewa da safe aka tsinci gawarwakin wasu ɗalibai biyu a jami'ar Michael Okpara University of Agriculture dake, Umudike a jihar Abiya .
Wata Matar da har yanzu ba a gano wacece ba ta bayar da labarin yadda take zukar jinin jikinta mai dauke da cutar kanjamau tana zubawa a zobon da take siyarwa.
Wani magidanci dake zaune a babban birnin tarayya Abuja, Justine Onu ya garzaya kotu yana neman a datse igiyar aurensa da matarsa kan zarginta da almubazaranci.
Wata kotun shari'a dake zamanta a unguwar Magajin Garin jihar Kaduna ta jefa wani matashi kurkuku kan laifin satan burodi tare da cakawa mai burodin wuka..
A yau Alhamis, babban kotun tarayya da ke Abuja ta jingine hukuncin da aka bayar da garkame shugaban hukumar EFCC, Abdulrasheed Bawa, saboda saba umurin kotu.
Dakarun sojoji sun dakile mummunan harin da yan ta'addan ISWAP suka yi yunkurin kaiwa ma'aikatan agaji a garin Monguno. Mayakan sun kona motoci a kalla 20.
Labarai
Samu kari