Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya bukaci Shugaba Bola Tinubu ya gaggauta bada umarnin gudanar da bincike kan hukumar PFIPC.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya bukaci Shugaba Bola Tinubu ya gaggauta bada umarnin gudanar da bincike kan hukumar PFIPC.
Matatar Dangote da ke Legas ta rage farashin da take sayar da litar man fetur ga 'yan kasuwa. Matatar ta kuma kawo sabon tsarin sayarwa ga 'yan kasuwa.
Wani littafi da ministan sadarwa da tattalin arzikin zamani ya buga ya zama abin kwatance a duniya, ministan sufurin jiragen sama ya siya kwafi 2000, gwamna.
Wata mummunar Gobara ta kama a dakin gwaje-gwaje na asibitin kwararru da ke birnin Jos a jihar Filato. An bayyana asarar kayan kudi da aka yi a lokacin gobarar.
A wani labari mai daukar hankali, an ce Elon Musk ya kare a kotu saboda gaza biyan kudin hayan ofishin Twitter da ya kama. Ana ci gaba da rikici kan wannann.
Joshua Iginla, Babban malamin addinin kirsita kuma shugaban cocin Champions Royal Assembly yace dan takarar da aka fi suka ne zai ci zaben shugaban kasa na 2023
A shekarar da ta gabata, an ga faruwar abubuwa da yawa da suka sauya tunani da kuma tafiyar da Najeriya. Mun tattaro muku kadan daga abubuwan da suka faru.
Wani boka a yankin Ikere dake jihar Ekiti ya sheka lahira yayin da yake tsaka da sharholiyarsa da matar fasto. Jami'an tsaro suka damke matar tare da bincike.
Wani bawan Allah a shafinsa na Twitter ya bayyana labarin ango da amaryar da suka buga hatsari bayan daura aurensu suna hanyar zuwa gida. Sun sheka lahira.
Yanzu muke samun labarin yadda 'yan bindiga suka yi bata-kashi da sojojin Najeriya, an hallaka 'yan ta'addan hudu nan take. Rahoto ya bayyana yadda ya faru.
Wasu sojoji sun yi yunkurin tare mutanen da suka biyo kan hanya a Asokoro da ke garin Abuja, a dalilin haka wani jami'i ya yi gangancin harbi, ya kashe mutum.
Labarai
Samu kari