Kwamitin tantancewa karkashin jagorancin shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda ya fara tantance gwamnoni da sauran yan takara a Abuja.
Kwamitin tantancewa karkashin jagorancin shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda ya fara tantance gwamnoni da sauran yan takara a Abuja.
Gwamnan Nasarawa, Abdullahi Sule ya yi huduba da sallar Juma'a a jami'ar jihar Nasarawa a masallacin da tsohon gwamna Ahmad Adamu Muazu ya ginawa mahaifiyarsa.
A rahoton da muka samo, an bayyana wasu gwamnoni takwas da ka iya zama ministoci a mulkin Bola Ahmad Tinubu da za a fara a nan ba da jimawa ba a kasar nan.
Wani saurayi ɗan Najeriya ya bayyana wa duniya hotunan budurwasa kana ya garhaɗi sauran samari yan uwansa da su guje wa kulata domin zai ɗauki mataki mai zafi.
A kasar Kuwait, an haramtawa Limamai daukar waya su rike a lokacin da suke sallar dare ko tarawiy a cikin watan Ramadana, AN bayyana dalilin yin hakan a yanzu.
Jami'an hukumar yan sanda a jihar Nasarawa sun samu nasarar damƙe wani ɗan gidan yari da ya tsere daga Kuje lokacin da 'yan ta'adda suka kai farmaki a bara.
'Yan Najeriya sun shiga tashin hankali, sun cike asusun sakon imel na CBN da sakwannin korafi game da halin da ake ciki na karancin kudi da kuma cire kudade.
Wani matashi ya gamu da ajalin sa bayan an cinna masa wuta a jihar Cross River. Ana zargin matashin ne da laifin satar wayar Android yayi ɓatan dabo da ita.
Hukumar jindadin Alhazai ta birnin tarayya Abuja, ta sanya ranar kammala biyan kuɗin Hajjin bana ga maniyyatan da ba su kammala cikasa kuɗin Hajjin bana ba.
Wasu tsagerun 'yan bindiga sun gamu da ajalinsu yayin da wasu jami'an tsaro suka yi musu kidan mutuwa a jihar Zamfara. Wannan ya faru ne a karshen makon nan.
Bayan shafe yan kwanaki a hannun masu garkuwa, Farfesa Onje Gye-Wado ya samu yanci daga hannun wasu masu garkuwa da mutane da suka tafi kauyensu suka sace shi
Labarai
Samu kari