Shugaban kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) a jihohin Arewa 19 da birnin Abuja, Joseph Hayab, ya yi martani ga shugaban kasar Amurka, Donald Trump.
Shugaban kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) a jihohin Arewa 19 da birnin Abuja, Joseph Hayab, ya yi martani ga shugaban kasar Amurka, Donald Trump.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Wani mutumi ya ga abin mamaki yayin da ya ɗauki budurwarsa zuwa Otal mai matuƙar nisa da gidansa domin su ji daɗi, amma bisa rashin sa'a sai ga matarsa da wani.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Zulum ya ce gwamnatinsa ta yi alkawarin daukar malaman makaranta 5,000 don inganta ilimi a jihar, za a fara karatun rana.
Bayan rantsar da sabon gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya bada umurnin korar dukkan wadanda tsohon Gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya nada mukami a Kano.
Da safiyar ranar Talata ne jami'an tsaro na farin kaya wato DSS, suka mamaye ofishin hukumar da ke yaki da cin hanci da rashawa (EFCC), da ke Ikoyi jihar Legas.
Kamfanin Mai ta Najeriya (NNPC) ya goyi bayan cire tallafin mai da Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yi lokacin bikin rantsar da shi a ranar Litinin 29 ga watan Mayu
Kafin Muhammadu Buhari ya bar ofis, ya nada sababbin Darektoci a tashar talabijin na NTA. A yayin da aka sanar da nadin, Bola Tinubu ya karbi mulkin Najeriya.
Farashin man fetur ya fara lulawa sama tun kafin Bola Ahmed Tinubu ya gano kujerarsa a Aso Rock, hakan ya yi sanadiyyar a daina saida mai a kan N195 zuwa N210.
Gwamnan jihar Neja ya bayyana cewa, zai rushe wani ofishin 'yan sanda saboda ya kasance a kan hanyar ruwa wanda ke kawo tsaiko ga ruwan sha a jihar ta Arewa.
Fusatattun mutane da ake zargin magoya bayan jam'iyyar NNPP sun yi wa Sarkin Kano, Alhaji Aminu Ado Bayero ihu a wurin taron rantsar da Abba Gida Gida a yau.
Labarai
Samu kari