Gwamnan Osun, Ademola Adeleke, ya zargi jam'iyyar APC da shirin kauce wa tsarin tattara sakamakon zaɓe, tare da neman jami’an tsaro su binciki zargin.
Gwamnan Osun, Ademola Adeleke, ya zargi jam'iyyar APC da shirin kauce wa tsarin tattara sakamakon zaɓe, tare da neman jami’an tsaro su binciki zargin.
Gwamnatin Tarayya ta sanar da shirin NiYA, Cascador da zai bai wa zababbun matasa ’yan kasuwa tallafin har Naira miliyan biyar, aikace-aikace za su fara 19 ga Agusta
An kawo shawarar daina tambayar shekarun mai neman aiki, a ba kowa dama. Jiya aka gabatar da kudiri a Majalisar wakilan tarayya domin a dawo da daukar ayyuka.
Kamfanin simintin Aliko Dangote ya gudanar da shirin sake siyan hannun jari daga masu zuba hannun jari a kamfanin. Kamfanin ya siya hannun jari 168m a shirin.
Wani kamfanin jigilar man fetur zai yi gogayya da kamfanin NNPC wajen shigo da man fetur Najeriya. Kamfanin mai suna 'Emadeb Energy Services Limited', ya zamto.
Lauyoyin da ke kare dakataccen gwamnan babban bankin CBN, Godwin Emefiele sun bayyana yadda hukumar DSS ke musu barazana ga rayuwarsu don suna kare Emefiele.
Dan takarar majalisar Tarayya a PDP a mazabar Kabba-Bunu Ijumu a jihar Kogi, Honarabul Olaiya Michael ya riga mu gidan gaskiya a jiya Laraba 19 ga watan Yuli.
Wani magidanci na neman auren surukarsa bayan mutuwar matarsa mai shekaru 34 wacce ta bar masa yara uku. Sai dai kuma wasu na kallon hakan a matsayin haramun.
Wata dalibar Najeriya wacce ke karatu a jami’ar Baze, Abuja ta bayyana cewa ita kadai ce a gaba daya ajinta kuma tana karantar bangaren ‘Petroleum Chemistry’.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya gana da mataimakinsa, Kashim Shettima, shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio da wasu gwamnonin APC a Villa.
Tun tuni an yi ta samun sabani a kan wadanda za su shugabanci NEDC da aka kafa a 2017. Jiya Bola Tinubu ya rubuta takarda game da nadin shugabannin hukumar.
Labarai
Samu kari