Wasu matasa sun gudanar da zanga-zanga a gidsn tsohon shugaban kasa, Goodluck Ebele Jonathan. Sun bukaci ya fito takara a babban zaben shekarar 2027.
Wasu matasa sun gudanar da zanga-zanga a gidsn tsohon shugaban kasa, Goodluck Ebele Jonathan. Sun bukaci ya fito takara a babban zaben shekarar 2027.
Tsohon shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya ce an masa gurguwar fassara kan kiran Muhammadu Sansu da Sarkin Kano a wurin rantsar da Murtala Garo.
Gwamnonin 17 za su bar karagar mulki a ranar 29 ga watan Mayu. Kowanensu da wasunsu za su rika karbar fanshon miliyoyi, wasu har da gidaje, motoci da ma’aikata.
Gwamnatin Bauchi ta dage makabala da aka shirya yi tsakanin wasu malamai da Sheikh Idris Abdulaziz, an shirya mukabalan ne kan wasu kalamai daya furta kan Manzo
An kama wani Emmanuel Chinagorom bisa zargin sata a Delta. Ya ce neman kudin da zai yiwa mahaifiyarsa jana'iza na alfarma yasa ya fara sata. An kama shi da waya
Wani bidiyo da ke yawo a soshiyal midiya ya nuno sauyawar wasu masoya biyu wadanda suka shiga daga ciki a kwanan nan. Jama’a sun yi martani daban-daban a kai.
Rahotanni daga jihar Zamfara na nuna cewa 'yan ta'adda sun tarkata matasa maza da mata da suka shiga jeji yo itace, sun yi garkuwa da su ranar Jumu'an nan.
Hukumar jin daɗin alhazai ta ƙasa (NAHCON) ta bayyana farashin kujerrar aikin Hajjin bana 2023 inda ta tasarwa miliyan N3m amma a wasu jihohin an samu kari.
Yan bindiga da ake kyautata zaton masu garkuwa ne sun tare motocci da dama a garin Iche dake kusa da Kagarko a babban hanyar Kaduna zuwa Abuja suka sa sace wasu
Ɗaliban jami'ar Adekunle Ajasin sun fusata bayan an halaka wani ɗalibin jami'ar. Ɗaliban sun gudanar da zanga-zanga a ciki da wajen jami'ar don nuna fushin su.
CBN ya bayyana cewa, zai fara aikin tabbatar da ya rufe duk wasu asusun banki a kasar nan da ba a hada su da BVN ba saboda wasu dalilai, ya bayyana meye yasa.
Labarai
Samu kari