Gwamnan Osun, Ademola Adeleke, ya zargi jam'iyyar APC da shirin kauce wa tsarin tattara sakamakon zaɓe, tare da neman jami’an tsaro su binciki zargin.
Gwamnan Osun, Ademola Adeleke, ya zargi jam'iyyar APC da shirin kauce wa tsarin tattara sakamakon zaɓe, tare da neman jami’an tsaro su binciki zargin.
Gwamnatin Tarayya ta sanar da shirin NiYA, Cascador da zai bai wa zababbun matasa ’yan kasuwa tallafin har Naira miliyan biyar, aikace-aikace za su fara 19 ga Agusta
Gwamnan Katsina ya dauko matashi, Abdulrahim M. Ma’aji da ya yi karatu a Sudan domin ya zama Likitansa. An kafa jami’ar da ya yi karatu da Ibn Sina ne a 2000.
Wani dan Najeriya ya bayyana yadda ya makance na wucin gadi yayin da yake kokarin shiga kundin bajinta na Guinness a matsayin mutum da ya fi dadewa yana kuka.
Gwamnatin Tarayya ta bayyana cewa za ta dauki mataki mai tsauri kan masu sana'ar POS. Hukumar Gasa da Kare Hakkin Kwastomomi ta Tarayya (FCCPC) ce ta bayyana.
Dakarun sojojin Najeriya sun yi namijin ƙoƙari a jihar Zamfara, inda suka ceto mutane masu yawa da miyagun ƴan bindiga suka yi garƙuwa da su a wani artabu.
Mmesoma Ejike, dalibar nan da hukumar JAMB ta zarga da kirkirar sakamakon jarrabawarta na UTME, ta ba hukumar shirya jarrabawar hakuri a kan abun da ta aikata.
Fitaccen mawakin nan na Najeriya, Ayo Ibrahim Balogun, wanda aka fi sani da Wizkid, ya bayyana dalilin da ya sa ba ya tsoma baki a harkokin siyasar Najeriya.
Abuja - Majalisar wakilan tarayya ta buƙaci shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya yaye takunkumin ɗaukar ma'aikata a hukumomi da ma'aikatun gwamnatin tarayya.
Kungiyar Malaman Kwalejin Ilim a Najeriya ta umarci mambobinta da suke zuwa wurin aiki sau biyu a sati saboda halin da ake ciki a na cire tallafin man fetur.
Tsohon gwamnan CBN, Godwin Emefiele, wanda shugaban ƙasa ya dakatar, ya buƙaci babbar kotun tarayya mai zama a Legas ta bada belinsa bisa dalilai guda tara.
Labarai
Samu kari