Jami'an hadin guiwa na Civilian Joint Task Force (CJTF) sun tabbatar da hallaka shahararren jagoran ’yan bindiga, Kachalla Isihu Buzu, a wani samame a Zamfara.
Jami'an hadin guiwa na Civilian Joint Task Force (CJTF) sun tabbatar da hallaka shahararren jagoran ’yan bindiga, Kachalla Isihu Buzu, a wani samame a Zamfara.
Babban bankin Najeriya ya sake bayani cewa akwai sa hannun wasu 'yan Najeriya masu halin tara kuɗi a gida wajen jefa mutane cikin ƙangin wahalar rashin kuɗi.
Asusun kula da kananan yara na majalisar dinkin duniya watau UNICEF ya bayyana rahoton binciken da aka gudanar kan malaman jihohin Borno, Adamawa da Yobe..
Rundunar 'yan sandan jihar Ogun sun yi nasarar cafke wadanda ake zargi da halaka tsohon ma'aikacin CBN da iyalansa a yammacin Kirsimeti bayan dawowa daga coci.
Jama'ar kauye sun dauki mataki kan wani ragumin da ya hallaka mai shi a wani kauyen India. An bayyana yadda mutanen kauye suka masa dukan mutuwa bayan daureshi.
Primate Elijah Ayodele, shugaban cocin cocin INRI Evangelical Spiritual Church ya ce an masa wahayi cewa yan Najeriya za su fuskanci wahalhalu bayan zaben 2023.
Yanzu muke samun labarin cewa, kotun koli ta tabbatar da Emenike a matsayin sahihin dan takarar gwamnan jihar Abia a karkashin inuwar jam'iyyar APC mai mulki.
Wasu bata gari da ba a san ko su wanene ba sun kai wa dakarun sojojin Najeriya hari a garin Kwale da ke karamar hukumar Ndokwa West a Delta suka kashe hudu
Hukumar dake kula da jami'o'i a Najeriya watau NUC ta umarci VC da daraktocin cibiyar jami'o'i da u baiwa ɗalibai hutu domin su koma gida su sauke nauyin zabe.
Jirgin yakin neman shugaban kasan jam'iyyar All Progressives COngress APC Tinubu ya dira cibiyar daular Usmaniyya, watau jihar Sakkwaton Shehu a yau Alhamis.
Labarai
Samu kari