Hukumar INEC ta ƙara ɗan takarar jam'iyyar SDP, Francis Ajala, cikin zaɓen gwamnan Osun bayan hukuncin kotu, inda jam’iyyun da za su fafata suka koma 15.
Hukumar INEC ta ƙara ɗan takarar jam'iyyar SDP, Francis Ajala, cikin zaɓen gwamnan Osun bayan hukuncin kotu, inda jam’iyyun da za su fafata suka koma 15.
Kungiyar ECOWAS ta buɗe shafin neman tallafin $65,000 ga sababbbin kamfanoni, inda ‘yan Najeriya za su iya nema kafin ranar 31 ga Agustan shekarar 2026.
Bayan kammala bikin ranar Hausa ta duniya, yau kuma sai ga wasu matasa na bikin ranar Mahaukata ta duniya a jihar Kano abin da ya bai wa mutane da dama mamaki.
Wani ango da amaryarsa sun shiga shauki inda suka kama sumbatar junansu a wajen bikinsu. Wani bidiyonsu ya yadu inda amaryar ta bade fuskar ango da kwalliyarta.
Hukumomi a kasar Indiya sun dauki matakin rufe makarantar da aka ci zarafin dalibi Musulmi wanda malamar makarantar ke umartan sauran dalibai kan dukan dalibin.
Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umaru Bago ya bayyana cewa yanzu haka gwamnatinsa na kan tattaunawa da 'yan bindiga domin ganin sun ajiye makamai saboda a samu.
Jami'ar Chicago ta dauki matakin rufe manhajar 'Twitter' yayin da 'yan Najeriya ke damun su da sakwanni kan sakin takardun Shugaba Tinubu da ake cece-kuce a kai
Gwamnatin shugaban ƙasa Bola Tinubu ta sanar da shirin biyan diyyar N825m ga ƴan asalin birnin tarayya Abuja, a dalilin rushe filayensu da za ta yi a birnin.
Wata kyakkyawar yar Najeriya ta amarce da sauranyinta da suka hadu a dandalin Facebook shekara uku nan baya, ta ce suna cikin farin ciki a rayuwar aurensu.
An samu asarar rayukan ƴan gudun hijira mutum shida bayan wani ginin da su ke aune a ciki ya rufto musu. Ginin dai ya rufto ne bayan an yi ruwan sama mai yawa.
Majalisar naɗa sabon Sarki a masarautar Iseyin, ƙaramar hukumar Iseyin a jihar Oyo ta zabi Prince Olawale Oyebola a matsayin wanda zai gaji Sarki ranar Talata.
Labarai
Samu kari