Kungiyar ECOWAS ta buɗe shafin neman tallafin $65,000 ga sababbbin kamfanoni, inda ‘yan Najeriya za su iya nema kafin ranar 31 ga Agustan shekarar 2026.
Kungiyar ECOWAS ta buɗe shafin neman tallafin $65,000 ga sababbbin kamfanoni, inda ‘yan Najeriya za su iya nema kafin ranar 31 ga Agustan shekarar 2026.
Rundunar 'yan sanda a jihar Kano sun haramta hawan angonci da kilisa da kuma taron majalisi don dakile matsalar tsaro da ake samu a birnin Kano baki daya.
Wani matashi da aka yankewa hukuncin kisa, Mustapha Abubakar, ya rubuta wasika ga Gwamna Babagana Zulum, da ya sanya hannu kan hukuncin kisa da aka yanke masa.
Wani matashi ya yi ajalinsa babansa da ya haife shi a yankin Rumuaghaolu na ƙaramar hukumar Obio Akpor a jihar Ribas saboda ya hana shi wasu kuɗin da ya nema.
Wani matashi ya farmaki Faston cocinsu tare da sara masa adda har sai da ya kashe shi har lahira a jihar Delta, rundunar 'yan sanda ta bazama neman shi.
Wasu tsagerun 'yan fashin daji sun sake kai hari wata majami'a a kudancin jihar Kaduna da daren ranar Alhamis, sun halaka matamin da ke koyon aiki, Ɗanlami.
Wani bidiyo da ke yawo a soshiyal midiya ya nuno yadda wata mata ta koma bayan ta samu juna biyu. Jama’a sun yi martani ga bidiyon sosai a dandalin TikTok.
Fitaccen mawakin nan na Senegal, Akon, ya ba matasa shawara kan yadda zai ci gaba da zama mai arziki. Bidiyon shawarar ya haddasa cece-kuce a soshiyal midiya.
Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa, shugaban kwamandan Hisbah ta jihar Kano, ya bayyana cewa za a yi kaɗe-kaɗe a wajen auren zawarawa da 'yan mata da za a yi a Kano.
A wasu jihohi ana dalabari za ayi ruwa kamar da bakin kwarya a Najeriya, sai kuma ga labarin annobar da aka jawo na cin kasa da aka samu wajen satar ma'adanai.
Labarai
Samu kari