Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya gabatar da kasafin kudin shekarar 2026, wanda zai lakume sama da Naira tiriliyan 58.18 a gaban Majalisar Tarayya a Abuja.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya gabatar da kasafin kudin shekarar 2026, wanda zai lakume sama da Naira tiriliyan 58.18 a gaban Majalisar Tarayya a Abuja.
An gano wani faifan bidiyo inda hadimin shugaban ma'aikatan gwamnatin Gombe ke zabgawa kansila masuka kan zargin ya ce zai mari mai gidansa saboda wai an biya shi.
Labarin da muke samu daga jihar Osun na bayyana cewa, an hallaka wani jigon jam'iyyar yayin da ake ci gaba da taron kamfen a wata karamar hukumar jihar ta Kudu.
Mai Alfarma Sarkin Musulmai a Najeriya, Alhaji Sa'ad Abubakar IIi, ya bukavi a fara duban jinjirin watan Sha'aban daga gobe Litinin 29 ga watan Rajab 1444.
Wata uwa mai ban mamaki wacce ke da hannu daya ta yi amfani da shi wajen kitsa gashin diyarta inda aka dauki bidiypn lokacin da take hakan. Ya yadu a TikTok.
Shugaban uwar jam'iyyar All Progressives Congress (APC), Sanata Abdullahi Adamu, ya sanar da matsayar jam'iyyar game da lamarin sauya fasalin tsabar kudin Naira
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ba 'yan Najeriya bisa halin da ya jefa su da kuma halin da suke ciki a yanzu. Ya ce ya san komai da kasar nan ke ciki yanzu.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ba 'yan Najeriya shawarin su zabi Bola Tinubu a zaben 2023 mai zuwa. Ya bayyana dalilai da ya kamata kowa ya duba ya zabe shi.
Shugaban hukumar zaɓe ta kasa mai zaman kanta, Farfesa Mahmud Yakubu, ya jaddada cewa babu wafa fargaba, zabe zai tafi kamar yadda hukumar ta tsara a gaba.
Sanata Abdullahi Adamu, shugaban jam'iyyar APC na kasa ya shiga ganawar kus-kus da kungiyar gwamnonin jam'iyya karkashin jagorancin gwamna Akh Atiku Bagudu.
Mutanen garin Birnin Gwari da ke karamar hukumar Birnin Gwari a jihar Kaduna sun ce sun fara tuntubar yan ta'adda don yin sulhu da su saboda su bari a yi zabe.
Labarai
Samu kari