Gwamnatin tarayyar Najeriya ta yi Allah-wadai da kashe ministan tsaron kasar Mali, Sadio Camara, bayan harin ta’addanci da ya rutsa da shi a gidansa.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta yi Allah-wadai da kashe ministan tsaron kasar Mali, Sadio Camara, bayan harin ta’addanci da ya rutsa da shi a gidansa.
Wasu yan bindiga da ba'a san ko su waye ba sun halaka ma'aikacin hukumar zabe INEC, Emmanuel Igwe, a jihar Ebonyi yayin da yake hanyar dawowa daga jihar Abiya.
Daga farko watan Yulin 2023, kudin wuta zai iya kara tsada a Najeriya saboda babban bankin kasa ya cire sabani a kasuwar canji, hakan zai jawo karin wahala.
Wasu daga cikin sabbin gwamnonin da aka rantsar sun ɗauki wasu muhimman matakai a jihohinsu waɗanda suka haɗa da yin rusau, korar naɗe-naɗe gwamnatocin baya.
Salamat Suleiman, wacce ba ta wuce watanni 2 da aure ba ya nemi saki a Kotu bisa hujjar cewa ruwan kwayar halittar Angonta a tsinke yake. Kotu ta basu shawara.
Sarkin Musulmin Najeriya ya sanar da ranar Laraba, 28 ga watan Yuni a matsayin ranar babbar sallar shekarar 2023. Hakan na nuni da cewa za a samu hutun kwanaki.
Rundunar 'yan sandan jihar Lagos ta yi nasarar kwamushe wani mai gadi a jihar bayan ya hada baki da wani matashi suka yi fashi a gidan da yake aiki a Ikoyi.
Wasu yan bindiga guda 2 sun sheka barzahu yayin da suka kutsa kai cikin sansanin yan banga da tunanin suna bacci a yankin karamar hukumar Ihiala, jihar Anambra.
Shugaban Hukumar EFCC da aka dakatar a makon da ta gabata, Abdulrasheed Bawa ya bayyana cewa masu laifi ne kadai ke tsoron amsa gayyatar hukumar idan an kira su
Babban malamin addinin musulunci, Ibrahim Oyinlade, wanda masu garkuwa da mutane suka sace a ƙauyen Uso jihar Ondo, ya kuɓuta daga hannun miyagun a ranar Lahadi
Labarai
Samu kari