An gano wani faifan bidiyo inda hadimin shugaban ma'aikatan gwamnatin Gombe ke zabgawa kansila masuka kan zargin ya ce zai mari mai gidansa saboda wai an biya shi.
An gano wani faifan bidiyo inda hadimin shugaban ma'aikatan gwamnatin Gombe ke zabgawa kansila masuka kan zargin ya ce zai mari mai gidansa saboda wai an biya shi.
Rundunar 'yan sanda ta ce ta samu nasarar kama wani dan takarar gwamna da wasu mutane uku kan zargin satar sama da naira miliyan 607 daga manhajar Patricia.
Yan bindiga sun kai hari kan al'ummar Dan-Honu da ke Millennium City, karamar hukumar Chikun ta jihar Kaduna inda suka sace sabbin ma'aurata da malamin musulunci.
Mahaifiyar rikakken dan daba da ake nema ruwa a jallo a jihar Kano, ta yi ta-maza inda ta mika shi ga 'yan sandan jihar a ranar Talata. Ta nemi a yi masa afuwa.
Hukumar jarrabawa ta JAMB ta fitar da sabuwar sanarwar ranar rubuta jarabawar UTME na shekarar 2024 inda ta ce za a gudanar a ranar 19 zuwa 29 ga watan Afrilu.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya umarci kwashe dukkan mahaukata da ke yawo a titunan birnin da kewaye don ba su kulawa ta musamman a asibitocinsu.
l'ummar unguwar Kurna da ke birnin Kano sun fito zanga-zangar luma a safiyar ranar Laraba kan zargin 'yan sanda sun kashe wani matashi mai suna Salisu Player.
Yan fashi da makami sun kashe Taiwo Oyekanmi, daraktan kudi kuma akanta a ofishin gwamnan jihar Ogun, Dapo Abiodun. Lamarin ya afku ne a ranar Laraba.
Jami’an hukumar NSCDC a babban birnin tarayya Abuja sun harbi dalibai biyu. Abun ya afku ne da misalin karfe 11:20 na safe a ranar Laraba, 29 ga watan Nuwamba.
Wasu 'yan bindiga sun kai mummunan hari sakatariyar jihar Kuros Riba inda su ka bindige wani akanta a ma'aikatar ilimi a jihar, maharan sun biyo shi tun daga banki.
Labarai
Samu kari