Kotun daukaka kara da ke zamanta a Abuja ta zartar da hukunci kan karar da ke naman hana hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) amincewa da zaben ADC.
Kotun daukaka kara da ke zamanta a Abuja ta zartar da hukunci kan karar da ke naman hana hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) amincewa da zaben ADC.
Wasu gungun matasa sun fusata yayin da suka dauki mummunan mataki kan almajiri a jihar Kano bayan zarginsa da guntule kan wani yaro mai shekaru shida.
Yayin da ake zargin sojojin Najeriya sun yi kuskuren jefa bam a filin idi, rundunar OPHD ta fito ta musanta zargin, tana mai cewa jirgin yaƙar ƴan bindiga yake.
Gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed ya ce gwamnatinsa za ta ɗora daha inda ta tsaya a shirin tallafawa mutane har bayan watan azumin Ramadan.
Rundunar sojojin Najeriya ta kama wasu da ake zargi da hannu a kisan gillan ada aka yi wa jami'anta 17 a kauyen Okuama tun a watan Maris, an kwato makamai da dama.
Yayin da ake fama da matsalar ta'addanci a Najeriya, Kungiyar Dattawan Kiristoci ta ce wasu mutane ne daga kasashen ketare ke kawo matsalar tsaro a Najeriya.
Gwamnatin Kano ta shaidawa mai martaba Sarki Aminu Ado Bayero cewa za su kawo ƙarshen fadan daba da bangar siyasa. Sarki ya shawarci iyayen kan sanya ido
Karamin ministan mai, Obongemem Ekpo, ya bayyana wa 'yan Najeriya irin matakan da suka dauka domin sauke farashin gas domin kawo saukin rayuwa wa al'umma.
An yi karin kudin makaranta wa sabbin dalibai da za su fara karatu a zangon shekarar 2024 na jami'ar Ibadan. Kudin ya karu da kusan kashi 480 cikin 100.
Birgediya Janar Ali Butu, ɗaya daga cikin manyan malamai a jami'ar sojoji da ke Biu a jihar Borno ya mutu yana ɗan shekara 58 a asibitin kudi a Abuja.
Labarai
Samu kari