Wata majiya daga Iran ta bayyana cewa Amurka ta amince ta saki kadarorin Iran da aka rike a Qatar. Jami'in gwamnatin Amurka ya yi magana kan lamarin.
Wata majiya daga Iran ta bayyana cewa Amurka ta amince ta saki kadarorin Iran da aka rike a Qatar. Jami'in gwamnatin Amurka ya yi magana kan lamarin.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Wata kungiya mai suna Northern Ethnic Youth Group Assembly (NEYGA), ta bukaci tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, da ya mika kansa wajen hukumar EFCC.
'Yan jihar Kano na ci gaba da bayyana kokensu a daiai lokacin da aka rasa samun rigar 'yan kwallon Super Eagles a duk fadin jihar yayin da aka zo karshen wasa.
Gwamnan jihar Cross River, Bassey Otu ya gamu da matsala bayan ‘yan damfara sun yi kutse a lambar wayarsa tare da neman makudan kudade a hannun jama'a.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, ya shawarci malaman addini a Najeriya da su kasance masu tunatar da jama'a kan muhimmancin mutunta juna.
Jami'an hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi (NDLEA), ta sanar da samun nasarar cafke wani mai safarar miyagun ƙwayoyi ga 'yan ta'adda a jihar Borno.
An ga bidiyon yadda wani matashi ya siye abincin wata mata tare da rabawa mabukata a bakin titi. Jama'a sun shiga murna a lokacin da yake raba abincin.
Yayin da ake zanga-zanga kan tsadar rayuwa da ake ciki a Najeriya, Farfesa Farooq Kperogi ya yi gagarumin gargadi ga Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu.
An bayyana yadda farashin amn jirgin sama ya karu a Najeriya bayan da aka bayyana kadan daga abin da ya jawo karuwar cikin kankanin lokaci a kasar nan.
Shugabar hukumar kasuwanci ta duniya (WTO), Ngozo Okonjo-Iweala ta tabbatar da mutuwar shugaban bankin Access, Herbert Wigwe wanda ya mutu a hatsarin jirgin sama.
Labarai
Samu kari