Latest
Wasu 'Yan majalisar Kano, Abdullahi Iliyasu Yaryasa, (Tudun Wada), Muhammad Bello Butu Butu, (Tofa/Rimin Gady), da Kabiru Yusuf Ismail (Madobo) sun koma APC.
Biyo bayan umarnin shugaban ƙasa,Muhammadu Buhari, a wurin taron FEC na yau Laraba. ministan kimiyya da fasaha ya bi umarni, ya tabbatar da ya yi murabus .
Yan bindiga sun kashe sojoji shida yayin da suke hanyar su ta zuwa wurin da aka kai hari a Tati, wani ƙauye da ke karamar hukumar Takum, a cewar rundunar Sojoji
Tsohon gwamnan Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya bayyana cewa sun gina jam'iyyar NNPP kuma suna bukatar ƙarin mutane dan haka kofa a bude take ga kowa.
Ministan Kwadago Chris Ngige, ya bayyana cewa zai tuntubi shugaba Muhammadu Buhari da al'ummar mazabarsa kafin ya yi murabus daga majalisar zartarwa ta kasa.
Babbar Kotun jihar Ondo ta umarci a kama tare da tsare mataimakin sufeta janar na yan sandan ƙasar nan na shiyya ta 2 da wani Sufurtanda bisa nuna raini ga Kotu
Tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC, Adamu Garba ya sanar da murabus din sa daga jam'iyyar mai mulki a kasa. Garba, wanda ya fice daga takarar shu
Wani mutumi ya mutu sakamakon bugun zuciya yayinda yake kokarin birne wata mata da ya shake har lahira a bayan gidansa, jami'ai a jihar South Carolina, Amurka.
Kungiyar daliban Najeriya ta kasa ta bayyana shirinta na tara kudade ga kungiyar malaman jami’o’i (ASUU), domin mayar da malaman ajujuwa, inda ta bayyana cewa
Masu zafi
Samu kari