Latest
Jam'iyyar PDP ta zabi sanata mai wakiltar Kaduna ta Kudu, Danjuma La'ah a matsayin sabon Mataimakin bulaliyar marasa rinjaye a majalisar Dattawa. Zaben La'ah na
Daya daga cikin Ministocin dake son gadon Shugaba Muhammadu Buhari kuma karamin Ministan Ilimi, Chukwuemeka Nwajiuba, ya zama mutumin farko da yayi murabus daga
Ruwan sama da aka tafka kamar da bakin kwarya ya hallaka mutane biyar da jikkata wasu a garuruwan Damaturu, babbar birnin jihar Yobe a yammacin ranar Litinin.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC a baya ta ce za a ci gaba da gudanar da rijistar ta yanar gizo da kuma a ofishi a lokaci guda har sai an dakatar da ai
Shugaba Muhammadu Buhari ya umurci dukkan ministocinsa da ke son yin takara a zaben 2023 da ke tafe su mika takardan murabus dinsu kafin ko ranar Litinin 16 ga
'Yan bindiga sun kai hari ƙauyukan Yadagungume da Limi a ranar Laraba a ƙaramar hukumar Ningi, inda suka kashe mutum uku kuma suka raunata mutum daya. Jaridar T
Rahotanni sun bayyana cewa ‘yan ta’addar Boko Haram da ISWAP sun kawar da daya daga cikin manyan kwamandojin su Abu-Sadiq wanda aka fi sani da Burbur bisa zarg
Kano - Gwamnan jihar Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje, ya karbi Fom din takara kujerar Sanata na jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta mazabar Kano North
Wani direba da jami'an ba da hannu suka tsayar ya ki bin umarni ya jefa fasinjojinsa cikin hatsari yayin da jirgin ƙasa ya kaɗe motar kirar Toyota a legas .
Masu zafi
Samu kari