Latest
Gabanin babban zaben 2023, rikici ya barke a jam'iyyar National Rescue Movement (NRM) a yayin da yan siyasan arewa na jam'iyyar suka fice kan zargin wariyya da
Gwamnatin tarayya ta ce 'yan ta'adda ne ke kawo ci baya a kokarin da ake na samar da tsayayar wutar lantarki mai dorewa ga 'yan Najeriya, musamman yankin arewa.
Saura kwanaki wa’adin da Saudi ta bada, amma mafi yawan Maniyyata ba su bar Najeriya ba. Daga Lahadi, babu wani jirgin da ya dauko Maniyyata za a bari ya sauka
A wannan makon, labaru marasa dadi ne aka rika dangatawa da Jarumin Nollywood Yekini Higher wanda ake kira Itele. Jarumin wanda ya sha suka a dandalin sada zumu
Kanhaiya Lal, wani mutum 'dan kasar Hindu ya rasa ransa a Rajasthan da ke Indiya bisa zarginsa da goyon bayan wanda yayi batanci ga shugabanmu Annabi Muhammad.
Joe Anekhu Ohiani ya bayyana a gaban kwamitin majalisa domin a tabbatar da shi a matsayin shugaban ICRC, sai aka gano bai gama Firamare ba, aka ba shi mukamin.
Wani mai shirya fina-finai kuma mai kera abubuwa mai suna Hashem Alghaili da wani mutum mai suna Tony Holmsten sun shirya bikin bude wani tamfatsetsen otel mai.
Ayo Fayose yana kan bakarsa, yace har abada ba za su goyawa Atiku Abubakar baya ba. Tsohon gwamnan ya zargi ‘dan takaran PDP, Atiku da cin amanar Nyesom Wike.
An gabatar da kudiri a zauren majalisa a kan badakalar tallafin man fetur. Hon. Sergius Ose Ogun yana zargin NNPC ta wawuri abin da ya haura Naira tiriliyan 2.
Masu zafi
Samu kari