Latest
Kamar yadda ya zama yayi a halin yanzu ga 'yan fim, kwatsam aka ji labarin auren jaruma Saima Muhammad wanda ta yi a karshen makon jiya ba tare da shagali ba.
‘Yan Middle Belt Progressive Forum su na ganin da tsohuwar zuma ake magani, su na goyon bayan Goodluck Jonathan ya zama Shugaban kasa, kuma sun kawo dalilansu.
Farfesa Charles Chukwuma Soludo ya bayyana abin da ya samu a cikin asusun gwamnatin Anambra. An ji cewa kudin da ke a Baitul malin Anambra ba su wuce N400m.
Sabon kamfanin taki na Dangote na zuwa ne a daidai lokacin da yakin kasar Ukraine ya jawo tashin gwauron zabi na iskar gas, muhimmin sinadarin samar da taki.
Kwamitin bincike mai zaman kansa ya sanya ranar 30 ga Maris ga dakataccen DCP Abba Kyari da kan gurfana a gaban kotu kan zargin shi da damke wasu mutane uku.
Kwana ɗaya kacal bayan kammala bikin yar uwarsa, ɗa ga tsohon kwamishinan ilimi na jihar Kwara ya kwanta dama jim kaɗan bayan cikinsa ya fara ciwo a Legas.
Wani magidanci mai shekaru 60 zuwa 69, John Anya, a ranar Talata, ya roki wata kotun kwastamare da ke zamanta a Legas ta raba aurensa da matarsa mai shekaru 33,
Atiku ya bayyana hakan ne yayin wani taron manema labarai a Abuja ranar Talata, 22 ga watan Maris, kwana guda kafin ya ayyana takararsa a hukumance, inji shi.
Yayin da Azumin watan Ramadana ke karatowa, wasu kasawanni da dama na ci gaba da kara farashin kayayyaki. Ba a bar kamfanin yada shirye-shirye na GOTV da DSTV b
Masu zafi
Samu kari