Latest
Gwamna Ganduje na jihar Kano ya yi sabbin nade-nade a ma'aikatar gwamnati, inda ya nada sabbin sakatarorin dindindin da shugaban ma'aikatan gwamnati a Kano.
Moscwo - Gwamnatin kasar Rasha ta gargadi kasashen Finland da Sweden kan shirin shiga kungiyar NATO da suke yi, tace ba zai amfanar da nahiyarTurai da komai ba.
Wasu yan bindiga sun sace motocin fasinja biyu da ke a hanyarsu ta zuwa yankin Kalabari a kananan hukumomin Degema, Asaritoru da Akukutoru daga Port Harcourt.
Jam'iyyar All Progressives Congress APC mai mulki a Katsina ta yi nasara a zaben kananan hukumomi 31 da aka gudanar a jihar a ranar Litinin, 11 ga watan Afrilu.
Mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo a watan Disamban 2021 ya yi magana kan yadda ya zama mataimakin shugaban kasa a APC a 2015 duk da ba san shi ba.
Bayan tsohon gwamnan Ekiti ya siya Fam da kuma tsohon mataimakin shugaban majalisar dokokin Abia, yanzu yan takara karkashin PDP sun kai 15, duk sun siya Fam.
Hukumar EFCC reshen jihar Legas ranar Litinin, 11 ga watan Afrilu, 2022 ta gurfanar da Bolarin Abiodun wani janar din sojin kasa na karya a gaban mai shari’a.
Matashi Ayo ya bayyana burinsa na neman kujerar shugabancin kasa.Ya ce amala da naman Akuya zai zama kyauta, tsire da giya tare da dukkan abinci kyauta za ci.
Tun bayan da mataimakin shugaban kasa Farfesa Yemi Osinbajo ya bayyana aniyarsa na son ya gaji shugaban kasa Muhammadu Buhari ana ta cece-kuce kan lamarin.
Masu zafi
Samu kari