Latest
Rundunar yan sanda a wani samame da ta kai mabuyar miyagu a jihar Katsina ta yi nasarar ceto wasu mata guda tara da ake shirin yin safararsu zuwa kasar Libya.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta caccaki abin da wata jami'ar 'yar sanda ta aikata an dakon jakar matar dan takatar shugaban kasan PDP, Atiku Abubakar, Punch.
Birnin Gwari Kaduna - An sako babban DPO ‘yan sanda na shiyyar Birnin Gwari a jihar Kaduna, Sani Mohammed Gyadi-Gyadi watanni uku bayan da aka yi garkuwa da shi
Mai neman zama shugaban kasa a inuwar jam'iyyar APC, Bola Ahmed Tinubu na cikin ƙoshin lafiya a Birtaniya, a cewar shugaban tawagar yakin neman zaɓensa na UK.
Kungiyar malaman jami'o'i ta kasa (ASUU) ta tunkari kotun ma'aikata kan lamarin da gwamnati ta gabatar na yiwa kungiyoyin dake kishiyantar ASUU rajista a kasar.
Hukumar da ke hanna fataucin mutane a Najeriya, NAPTIP reshen Jihar Anambra ta kama wata mata da ba a riga an bayyana sunanta ba kan kashe yar aikinta, The Punc
Jama'a sun bayyana albarkacin bakunansu bayan wani matashi mai suna Zackary South, ya wallafa bidiyon wani gidan kwantena da yayi oda daga chan kasar China.
Jigon jam'iyyar PDP mai adawa, Chief Bode George, yace har yanzun ba'a warware matsala ɗaya da ta dami tsagin Wike ba duk da zaman da aka yi da Kwamitin BoT.
Sabbin hotunan dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, yana shakatawa tare da jikokinsa sun bayyana a shafukan soshiyal midiya.
Masu zafi
Samu kari