Latest
Mai magana da yawun majalisar dattawan Arewa, Dakta Hakeem Baba-Ahmad ya bayyana cewa, bai dace Najeriya ta samu shugaba mai irin halayen Buhari ba a zabe.
Bello Turji mashahurin ‘dan bindiga ne da ya addabi yankuna da yawa na jihar Zamfara. Sai dai akwai wasu mashahuran 'yan bindiga da suka fi shi barna a jihar.
Yan kananan yara da mata sun hallaka yayin tserewa ‘yan bindiga a wani kauyen jihar Zamfara. Mata da ‘Yan Yara 30 ne suka nutse a ruwa a yunkurin tsira da ransu
Ministan Sufurin Najeriya, Alhaji Mu’azu Sambo, ya ce gwamnatin Najeriya na jiran ƙarin rancen kuɗaɗe ne daga ƙasar Sin domin ƙarasa ayyukanta na layin dogo.
Kungiyar kare hakkin musulmai ta MURIC ta goyi bayan batun Segun Runsewe na cewa majalisar dokokin kasa ta ba hukumar al'adu ta kasa (NCAC) ikon ji da BBNaija.
Wasu tsagerun yan bindiga da ba'a san ko su waye ba sun kai farmaki caji Ofis ɗin yan sanda dake Arum Inyi ƙaramar hukumar Oji-River, jihar Enugu, sun yi ta'asa
Bincike ya nuna cewa, kasafin kudin 2023 da shugaban kasan Najeriya Muhammadu Buhari ya gabatar a makon jiya ya bayyana adadin kudaden da ofishinsa da na mat
Wata matashiyar budurwa ta fusata, ta rabu da saurayinta saboda kawai ya ki zuwa ya dauketa a filin jirgin sama a lokacin da ta dawo daga jana'izar kakanta.
Wata kyakkyawar matashiya mai suna Abbey ta sanya jama'a tofa albarkacin bakunansu a soshiyal midiya bayan ta ajiye aiki a Amurka don komawa ga mijinta a Ghana.
Masu zafi
Samu kari