Latest
Hukumar yan sanda reshen jihar Legas ta tabbatar da mutuwar wani mutumi wanda ya je ya kama ɗakin Otal tare da wata mace mai zaman kanta a yankin Lagos Island
Wani Malamin makaranta, Malam Adekoya Raheem, ya zama gwarzon malamin shekarar 2022 na yankin Education District IV dake jihar Legas, Kudu maso yammacin Najeriy
Za a ji labari cewa Gwamna Nasir El-Rufai yace idan Ahmadu Bello da Tafawa Balewa suna Duniya, za su goyi bayan mutumin Kudu ya karbi shugabancin kasa a 2023.
Wasu mahara da ake kyautata zaton yan fashin daji ne sun kutsa har gida sun halaka Dagacin kauyen Nyalun a yankin karamar hukumar Wase, jihar Filato, Salisu Idi
Amou Haji tsoho ne mai shekaru 87 wanda ya kwashe shekaru 67 bai yi wanka ba. Tabbas hakan yake. Tsohon dan asalin kasar Iran yana rayuwarsa ne kusa da kauye.
Tsohon sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya siffanta Najeriya a matsayin kasar dake da arzikin man fetur amma babu kudin shiga, inda ya bayyana kaduwa da halin
Farfesa Itse Sagay, shugaban kwamitin PDCAC ya ce yan kudu zasu shiga uku idan har takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya lashe zaben 2023.
Wasu miyagu da ake zargin ‘yan bindiga ne sun kai farmaki babban asibitin Abdulsalami Abubakar dake garin Gulu a karamar hukumar Lapai, Niger sun kashe mutum 2.
Commodore Omatseye Nesiama (retd.) ya rabawa jama’a kayan tallafi. ‘Dan takaran Sanatan na Delta ya yi rabon kayayyakin ne a kananan hukumomin Isoko a makon nan
Masu zafi
Samu kari