Latest
Domin kwantar da kurar da tashi bayan sakin sunayen tawagar farko, jam'iyyar APC ranar Laraba da daddare ta saki sabon kwamitin kamfen shugaban ƙasa a 2023.
Kakakin majalisar dokokin jihar Ekiti kuma dan majalisa mai wakiltan mazabar Ikere 1, Hon Funminiyi Afuye ya rasu a yammacin ranar Laraba, 19 ga watan Oktoba.
Jam’iyyar APC mai mulki ta dora laifin tarzoma da ta tashi yayin da PDP suka je kamfen din takarar shugabancin kasa, Atiku Abubakar aKaduna kan jam’iyyar PDP.
A daren farko ya mutu yayinda ake tsakiyar shagalin biki lokacin da Ango ya smau sakon hotunan Amaryarsa na irin lalatan da tayi a shekarun baya kafin su hadu.
Daya daga cikin masu magana da yawun kwamitin yakin neman zaben shugaban kasa jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Dino Melaye, ya saki Atiku Abubakar.
Mai neman zama shugaban ƙasa a inuwar jam'iyyar LP, Mista Peter Obi, yace ba maganar ci gaba da kamfe har sai ya kai ziyarar jaje wasu jihohin da ruwa ya taba
Wani matashi dan shekara 25, Bulus Asuma, a garin Jos, jihar Plateau ya dauki ran kansa sakamakon halin kunci da ya shiga na sace keken na Haya karo na biyu.
Kotun majistare ya bada umarni a tsare ‘dan takaran LP. Alkali ta saurari zargin da ake yi wa Linus Okorie, ta kuma bada umarnin a tsare ‘dan takaran a kurkuku.
Musulman Ikare sun juyawa babban limamin masallacin yankin baya ne saboda daga darajar Oba Adeleke Adegbite-Adedoyin II, a matsayin Owa-Ale na Iyometa, Ikare.
Masu zafi
Samu kari