
Latest







Afrika tana kunshe da manyan masu kudi maza da mata wadanda suka tara tsabar dukiyarsu a fannoni daban da suka hada da samar da ababen bukata, kayan abinci.

Dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar NNPP, Rabiu Kwankwaso, ya shawarci Bola Tinubu, mai rike da tutar jam’iyyar APC da ya tafi ya kula da lafiyarsa a yanzu.

Wani bidiyo ya bayyana inda wani rago ya haye rufin wani bene mai hawa biyu a Ajegunle, jihar Legas, wanda yasa aka dinga tambayoyi kan yadda ragon ya kai nan.

Jim kadan da tsaida Kashim Shettima, Daniel H. Bwala ya shaidawa Duniya cewa ya rabu da APC. Jigo a Jam’iyyar ya fice ne tun da Bola Tinubu ya dauki Musulmi.

Kungiyar kiristocin Najeriya CAN ta ki amincewa da zabo tsohon gwamnan jihar Borno, Kashim Shettima a matsayin dan takarar mataimakin shugaban kasa na APC.

Za a ji Atiku Abubakar zai duro Najeriya, jagya oranci yakin zaben PDP a Osun. Hankalin Atiku r bai kwanta da yadda ya ga APC na zawarcin Gwamna Nyesom Wike.

Atiku, a cikin wata takarda da ya fitar a ranar Lahadi, ya yi nuni da cewa akwai bukatar a kaucewa ra'ayi da bangaranci a wani yunkuri na karfafa hadin kan kasa

Tun a watan Maris ne ‘Yan ta’adda suke tare jirgin kasa, suka yi awon-gaba da mutane. An saki mutane bakwai, amma an fahimci sai da ‘yanuwansu suka biya N800m.

Bukola Saraki ya yi magana game da yunkurin APC na zawarcin Wike kafin zaben 2023, ya ce gwamnonin APC su yi su gama, Nyesom Wike ba zai bar jam’iyyar PDP ba.
Masu zafi
Samu kari