Latest
Babban bankin Najeriya bai kulle Fortal din cike Fom don karban lambobin maida tsohon kuɗi bankuna ba har zuwa karshen makon nan, lamarin ya saukaka wa mutane.
Zaben Najeriya na shekarar 2023 ya banbanta da saura saboda gabatar da sabon tsarin Bimodal Voter Accreditation System (BVAS).Wannan tsarin baya bukatar intanet
A jiya ne jam’iyyar APC a Ribas tayi wa 'yan adawaraddi bayan Kwamitin yakin neman zaben na PDP ya ce Hon. Rotimi Chibuike Amaechi yana tare da Atiku Abubakar.
Tsohon karamin ministan shari’a kuma jigon PDP ya kuna yakinin cewa Atiku Abubakar zai samu kuri’u masu yawan gaske a arewa ta tsakiya a zaben shugaban kasa.
A yayin da zaɓen 2023 ke ƙara ƙaratowa, hamshaƙan attajirai da dama na neman ɗarewa a kujerun madafun iko na ƙasar nan. Attajiran sun fito domin a dama da su.
‘Diyar Atiku Abubakar watau Hauwa Atiku-Uwais ta yarda da manufarsa ta yin gwanjo da kadarorin kasar nan, ta kuma ce ‘dan takaran na jam’iyyar PDP zai ci zabe.
A labarin da muke samu, an gurfanar da wani matashi a kotun Majistare bisa zargin ya yiwa mahaifinsa barazanar kisa ba don kawai ya samu wasu kudade a wurinsa.
Wata matashiya mazauniyar Turai ta ce ta dawo Najeriya don sauke hakkinta na yar kasa ta hanyar zabar dan takarar shugaban kasa na APC, Asiwaju Bola Tinubu.
Kamfanin man feturin Najeriya watau NNPC ya bayyana cewa yana da isasshen man feturin da zai isa Najeriya daga yanzu har zuwa bayan zaben shugaban kasa gwamnoni
Masu zafi
Samu kari