Latest
Matashi wanda ya sauya motarsa zuwa mai amfani da iskar gas maimakon fetur ya haddasa cece-kuce a soshiyal midiya. Mutane da dama na son sanin abun da ya kashe.
Kungiyar masu adaidaita sahu reshen Ajah da ke jihar Lagos sun shafe kilomita 757 musamman daga Lagos zuwa Abuja don karrama shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu.
An bayyana cewa manyan dalilan da suka janyo mahajjatan Najeriya suka sha fama da rashin lafiya, su ne cunkoso da aka samu a bana da kuma matsanancin zafin yan.
Majalisar Wakilai Tarayya na binciken Gwamnatocin Goodluck Jonathan da Muhammadu Buhari. Kwamiti na musamman zai binciki zargin Naira Tiriliyan 2.3 a TETFund.
NWC a karkashin jagorancin Abdullahi Adamu ta nesanta kan ta daga mutanen shugabannin majalisa. Gwamnoni sun zauna domin a sasanta APC NWC da Majalisar tarayya.
Farashin fetur zai tashi domin duk da Najeriya ta na cikin kasashen da su ka fi kowa arzikin danyen mai, ba ta da matatu, sai ta shigo da fetur daga kasar waje.
Anyim Pius Anyim ya ziyarci Bola Tinubu a karon farko tun rantsar da shi. Sakataren Gwamnatin Jonathan ya yi kus-kus da Tinubu, ya fadi makasudin zuwa Aso Villa
Sabon binciken da Statista ya fitar yau ranar Lahadi ya nuna jerin jihohin Najeriya guda goma da aka fi samun karancin kisasakamakon matsalar tsaro a 2022.
Daga karshe, Ejikeme Mmesoma, dalibar nan da ta haddasa ruɗani kan sakamakon da ta samu a jarabawat UTME 2023 ta aminta da cewa ainihin makin da ta ci 249.
Masu zafi
Samu kari