Latest
Dan takarar mamba mai wakiltar Chikun a majalisar dokokin jihar Kaduna ya samu ƙarin goyon ba gabanin zaɓen da za a yi na ciko a mazaɓar ranar Asabar.
Shugaban jam'iyyar APC, Dakta Abdullahi Ganduje ya roki addu'a ga tawagar Super Eagles don samun nasara a wasanta da kasar Angola a gobe Juma'a a gasar AFCON.
An shiga rudani bayan 'yan bindiga sun guntule kan wani sifetan dan sanda a birnin Uyo da ke jihar Akwa Ibom a daren jiya Laraba 31 ga watan Janairu.
Sanata mai wakiltar mazabar Delta ta Arewa, Ned Nwoko, ya yi magana game da ba ‘yan Najeriya damar mallakar bindiga don kare kansu daga harin 'yan bindiga.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, ya yi rashin matar mahaifinsa wacce ta rasu tana da shekara 69 a duniya. Ta rasu ne bayan ta yi jinya.
Wasu ‘yan bindiga a ranar Laraba sun kai hari a kauyukan Akinde, Tse Yongo, Tse Adem da Tse Ahikyegh a karamar hukumar Donga a jihar Taraba, sun kashe mutum uku.
Babban alkalin jihar Ondo, Mai shari'a Olusegun Odusola, ya rantsar da sabon mataimakin gwamnan jihar Ondo, Dakta Adelami, a wani taro yau Alhamis a Akure.
Ministan yada labarai, Mohammed Idris Malagi ya yi kira ga ‘yan Najeriya da su kara hakuri akan sauye-sauyen gwamnatin Bola Tinubu, ya jaddada cewa akwai alkairi.
Festus Keyamo ya ce EFCC tana binciken kwangilar Nigerian Air ana gudanar da binciken laifi a yanzu. Ana binciken Hadi Sirika a kan kwangilar Nigeria Air.
Masu zafi
Samu kari