Latest
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Kwamared Shehu Sani ya ce a ganinsa ya kamata ƴan Arewa su marawa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu baya a zaɓen 2027.
Babbar kotun jihar Imo ta yi zama game da korafi da aka shigar kan gwamnati inda ta dakatar da Gwamna Hope Uzodinma daga shirin rushe babbar kasuwar Owerri.
Yan ta'adda da ake zargin yan Boko haram ne sun kai hari makarantar Faudiyya mallakin yan Shi'a a jihar Yobe. Boko Haram ta harbe yan Shi'a uku da jikkata daya.
Gobara ta tashi a a rukunin gidajen ma'aikatan gwamnatin jihar Legas da ke Odunsanmi, kan titin WEMPCO a unguwar Ogba. An ce gidaje da dama sun kone.
A wannan labarin, za ku ji babbar kotun tarayya da ke zamanta ta Abuja ta aike da mutane 75 da ake zargi da gudanar da zanga-zangar adawa da gwamnatin Tinubu kotu.
Yan bindiga sun kai hari yankin Ushafa da ke Bwari a birnin tarayya Abuja inda suka kashe magidanci da sace matar aure da yara. Yan bindigar sun kai harin ne da dare
Hedkwatar tsaro ta ƙasa ta bayyana cewa sojoji sun yi nasrar hallaka ƴan ta'adda sama da 1000, sun kama wasu 1,096, sannan sun ceto ɗaruruwan mutane.
A wannan labarin, kamfanin man fetur na kasa (NNPCL) ya fara neman kamfanonin da za su iya kula da wasu daga cikin matatun man da ake da su a kasar nan.
Rundunar yan sanda a Najeriya ta harbe kasurgumin dan bindiga da ake nema ido rufe. dan bindigar ya sace manyan mutane tare da kashe wasu har da dan sanda.
Masu zafi
Samu kari