Latest
Akalla 'yan Kwankwasiyya 6,000 ne a jihar Kano suka sauya sheka daga NNPP zuwa jam'iyyar APC. Kungiyar 'Na Dikko Dakin Kara' ta gana da Sanata Barau.
Tauraron dan kwallon Super Eagles Victor Osimhen’s zai bar Napoli bayan ya amince da karbar albashin Yuro 350,000 duk mako daga kungiyar kwallon kafa ta Chelsea.
Hafsan sojojin Najeriya, Laftanar janar Taoreed Lagbaja ya kwantarwa al'umma hankulansu game rashin tsaro inda ya ce saura kiris a gama da matsalar.
Gwamnatin Shugaba Bola Tinubu ta kakaba tsarin ba aiki ba biyan albashi ga kungiyar likitocin Najeriya masu son sanin makamar aiki bayan shiga yajin aiki
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta yi fatali kan korafin da aka yi game da masu zanga-zangar matsin tattalin arziki inda ta ce babu wasu gamsassun hujjoji.
A wannan labarin, za ki ji yadda wash matasa masu karfin hali su ka shiga hannun hukumar yaki da yiwa tattalin arzikin kasa ta'annati (EFCC) bisa zargin sojan gona.
Gwamnatin tarayya ta hannun hukumar FCCPC ta ba ‘yan kasuwa wa’adin wata daya da su sauke farashin kayayyakin masarufi. Gwamnatin ta ce za ta dauki mataki.
Yankin Arewacin Najeriya na da al'adar samar da fitattun 'yan wasan kwallon kafa. Yankin ya samar da 'yan wasan da suka zama fitattu a gida da wajen Najeriya.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya bukaci abokan arziki da yan uwa su kashe kudinsu a gidajen marayu madadin taya shi murnar zagayowar ranar haihuwarsa.
Masu zafi
Samu kari