Latest
Abba Kabir Yusuf ya yi alkawarin gina gidaje kyauta a dukkan kananan hukumomin Kano ga wadanda suka shiga ambaliyar ruwa. Abba ya ce hakan zai rage radadi.
A wannan labarin za ku ji yadda aka gano masu sayen kayayyaki a kasashen waje sun yi watsi da kayan abinci da aka kai masu daga Najeriya saboda algus.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya rusa shugabannin riko na kananan hukumomi 44 da ke jihar. Ya nuna godiyarsa gare su kan gudunmawar da suka ba da.
Yayin da aka tabbatar da fara biyan mafi ƙarancin albashin N70,000, Gwamnatin Tarayya ya yi barazanar tasa keyar ma'aikatu zuwa gidan yari da suka gaza biya.
A ranar Asabar za a gudanar da zaben gwamna a jihar Edo inda yan takara 17 za su fafata. Hukumar zabe ta tantance yan taakarar gwamna a Edo na 2024.
Bankin FCMB da hadin guiwar Gidauniyar Tulsi Chanrai sun warkar da masu matsalar ido 150,000 a jihar Kebbi wanda aka yi wa aiki kyauta domin samun lafiya.
Wasu majiyoyi a fadar shugaban ƙasa sun ce Bola Ahmed Tinubu na iya rusa ma'aikatar jin kai tare da cure wasu hukumomi wuri ɗaya, zai kuma kori ministoci.
Babban hafsan tsaron kasa, Janar Christopher Gwabin Musa ya aika da sakon gargadi ga masu shirin tayar da zaune tsaye a zaben gwamnan jihar Edo da ke tafe.
Jam'iyyar PDP mai adawa a jihar Sokoto ta bayyana cewa a shirye take kan binciken da ake yi bisa zargin karkatar da N16bn da ake yiwa Aminu Waziri Tambuwal.
Masu zafi
Samu kari