Sharif Lawal
6173 articles published since 17 Fab 2023
6173 articles published since 17 Fab 2023
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya yi maraba da ceto daliban da aka sace a jihar Kaduna da jami'an tsaro suka yi. An ceto daliban ne bayan sun yi kwanaki a tsare.
Hedikwatar tsaro ta kasa ta fitar da bayanai kan daliban da aka ceto daga hannun 'yan bindiga a jihar Kaduna. An dai ceto daliban ne a jihar Zamfara.
Shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Alhaji Aliko Dangote ya kaddamar da rabon tallafin shinkafa a jihar Kano. Za a bada tallafin ne a gaba daya jihohin Najeriya.
An samu labarin rasuwar Oloro na masauratar Oro, da ke karamar hukumar Ifedoƙun a jihar Kwara. Oba AbdulRafiu Olaniyi Ajiboye ya rasu yana da shekara 70 a duniya.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta fitar da hotunan jami'an 'yan da aka kashe a wani harin kwanton bauna da aka musu a cikin dajin Ohoro da ke jihar Delta.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai sabon hari a jihar Katsina. Miyagun sun hallaka babban dan siyasa a harin da suka kai cikin watan azumi.
Jam'iyyar All Progressives Grand Alliance (APGA) ta yi wa shugaban jam'iyyar APC na kasa martani kan kalamansa na cewa jihar Anambra za ta koma hannun APC.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai farmaki kan jami'an 'yan sanda a jihar Imo. A yayin harin sun halaka jami'an tsaron mutum biyu.
Kakakin yakin neman zaben shugaban kasa na jam'iyyar Labour Party (LP), Yunusa Tanko, ya musanta batun ficewar Peter Obi daga jam'iyyar da ske yadawa.
Sharif Lawal
Samu kari