Salisu Ibrahim
5624 articles published since 29 Dis 2020
5624 articles published since 29 Dis 2020
Wasu 'yan bindiga a jihar Zamfara sun aikata mummunan barna ta hanyar sace mijin wata mata tare da 'ya'yanta hudu a wani yankin jihar Zamfara da ke a Arewa.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar Labour ya ce sam ba Tinubu bane Allah ya zaba don ya gaji Buhari a wannan zaben, kawai dai an yi karfa-karfa ne aka bashi.
Hadimin dan takarar shugaban kasa a PDP ya bayyana yadda gwamnan jiahr Ribas ya yaudari abokan cakwakiyarsa a fannin da ya shafi siyasa a kasar nan a zabe.
Yanzu muke samun labarin yadda wasu 'yan bindiga suka yi bata-kashi da 'yan sanda, inda aka ceto wani dan jairdan da aka sace a makon nan, ranar ta Alhamis.
Yayin da zaben gwamna a Najeriya ke ci gaba da tunkarowa, 'yan siyasa a jihar Sokoto na ci gaba da kawo tsaiko daga yadda suke yin kamfen da munanan kalamai.
Gwamnan PDP Nyesom Wike ya sake jaddada adawarsa ga ‘yan Arewa, inda yace burinsu ya cika tunda dan Arewa bai lashe mulki ba a zaben bana da aka yi ranar 25.
Attajiran 'yan Najeriya sun ci ribar da ba a yi tsammani yayin da aka bayyana irin kudin da suka samu cikin mako guda kacal, an fadi ta ina suka ci wannan riba.
Zababben shugaban kasa a Najeriya Bola Ahmad Tinubu zai yi wata ganawa da zababbun 'yan majalisu don warware wasu matsalolin da ke iya tashi bayan rantsarwa.
Wani masanin tattalin arziki ya bayyana kadan daga abubuwan da CBN ya kuskure wajen kawo batun sauyin kudi da kawo dokar kashe takardun Naira a Najeriya yanzu.
Salisu Ibrahim
Samu kari