Muhammad Malumfashi
19685 articles published since 15 Yun 2016
19685 articles published since 15 Yun 2016
Yadda NNPP ta rike Kano, da tasirin Peter Obi a Kudu su na cikin abubuwan ban mamaki da suka faru wanda har gobe mutanen Najeriya suke magana a game da su.
Za a samu labari cewa Zababben Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya gana da Shugaba Muhammadu Buhari a mahaifarsa ta Daura da ke Jihar Katsina a yau dinnan.
Gwamna Aminu Bello Masari ya amince da a chanza ma kwamishinoni guda biyu ma'aikatu, ya naɗa sabon Kwamishina tare da korar shugaban hukumar bada agajin gaggawa
The Centre for Democracy and Development (CDD) ta ce kabilanci ya yi amfani a zaben Shugabancin Najeriya. Ibo sun yi wats da LP yayin da Barebari su ka bar APC.
Kayode Fayemi yana cikin wadanda suka yi gaggawan taya Bola Tinubu lashe zabe. Daga nan aka fahimci yiwuwar Bola Tinubu ya kafa Gwamnati da Obi da Kwankwaso.
Muhammadu Buhari ya taya Bola Tinubu murna lashe takarar Shugaban Kasa. Shugaba Buhari ya ce a jerin wadanda suka fito neman kujerarsa, Tinubu ya fi cancanta.
Za a ji yadda rabuwar kan abokan adawa, kokarin Gwamnonin Arewa a tikitin Musulmi-Musulmi da wasu malaman addini suka goyi baya ya taimakawa Bola Tinubu a APC
Kungiyoyin kasashen waje sun ce Hukumar INEC ba tayi kokarin da aka sa rai a zaben 2023 ba. Wadannan kungiyoyi sun ce INEC ta jawo alamar tambaya a zaben bana.
Bayan kwashe sa'o'i a layi ana ka'da kuri'u, an kammala zabe a wasu runfunan zabe a fadin tarayya kuma tuni an kammala kirga kuma har sakamako sun fara fitowa.
Muhammad Malumfashi
Samu kari