Muhammad Malumfashi
19675 articles published since 15 Yun 2016
19675 articles published since 15 Yun 2016
A zaben Gwamnonin Jihohin da Hukumar INEC ta shirya, a Zamfara, Kano da Bauchi, sai da Jam’iyyun adawa sai da suka yi da gaske kafin su doke Jam'iyyar APC.
A yau Gwamnonin jihohi za su yi taro a kan takunkumin da Hukumar NFIU ta kakaba masu a Najeriya sannan za a tattauna kan yadda gwamnati za ya rika karbar haraji
‘Yan NLC da TUC sun nuna ba za su goyi bayan karin farashin man fetur ba. ‘Yan kwadago sun yi niyyar yi wa Bola Tinubu zanga-zanga kan cire tallafin man fetur
Gwamnan Kano ya ce azarbabin Abba Kabir Yusuf ya nuna bai san inda ya dosa ba. Abba Gida Gida ya yi wa Abdullahi Ganduje raddi duk da bai jin dadin katsalandan.
An sake samun Jam’iyyar da ta kalubalanci nasarar Bola Tinubu a kotun zabe. All Peoples Movement ta na ganin Atiku Abubakar ya kamata ya gaji Muhammadu Buhari.
A zaben da aka yi a bana, duk da jam’iyyarsa ta PDP ba tayi nasara a Abia ba, Okezie Ikpeazu ya bada shawarar a hakura da zuwa kotu domin ayi shari’a da LP.
.‘Yan Sanda sun kama Sarki kan sukar Gwamna a WhatsApp a Najeriya. ‘Yan Sanda su na tuhumar E. Obinali da cewa sakon da ya yada, yana sukar Gwamna Hope Uzodinma
Za a ji Gwamnatin Kano ta yi kira ga zababben gwamnan jihar Injiniya Abba Kabir Yusuf ya yi hakuri, ya daina fitar da sanarwar hukuma da sunan shawara ga jama’a
Abba Kabir Yusuf ya nada kwamitin da zai yi aikin karbar mulki daga hannun Abdullahi Umar Ganduje. Abdullahi Baffa Bichi shi ne shugaban kwamitin na mutum 65.
Muhammad Malumfashi
Samu kari