Muhammad Malumfashi
19642 articles published since 15 Yun 2016
19642 articles published since 15 Yun 2016
Bayanai sun nuna ‘Yan majalisa 1, 253 za su tashi da kusan Naira biliyan 49 daga cikin baitul-mali kafin wa’adin na su ya kare a matsayin albashi da alawus.
Bola Tinubu zai yi shari’a da Jam’iyyu, ana tuhumar APC da magudi a Jihohi. A halin yanzu Jam’iyyun da suka yi karar APC kan zargin magudin zabe a 2023 sun karu
Bola Tinubu da yake ketare zai dawo Najeriya saboda siyasar majalisa. Masu neman shugabancin majalisar dattawa sun hada da Jibrin Barau, Sani Musa, da Orji Kalu
Wani ‘Dan LP ya ce Peter Obi yana ganin barazana, kamar yadda yake fada, tun da ya tsaya takarar shugabanci a Jam’iyyar LP, ake bin sa da kulle-kullen yakarsa.
Gwamnonin 17 za su bar karagar mulki a ranar 29 ga watan Mayu. Kowanensu da wasunsu za su rika karbar fanshon miliyoyi, wasu har da gidaje, motoci da ma’aikata.
A cikin tsakar dare 'yan bindiga sun yi garkuwa da tsohon mataimakin gwamnan jihar Nasarawa, Farfesa Onje Gye-Wado. Karin bayani na tafe a cikin wannan rahoto.
Chimamanda Adichie ta fito ta rubuta budaddiyar wasika ga Shugaba Joe Biden na kasar Amurka ta ce yarda da sakamakon zaben Najeriya zai bata mutuncin Amurka
Hon. Yusuf Gagdi ya fito neman shugabancin majalisar wakilan tarayya, yana kamfe a boye. Gagdi ya ce burinsa ne a samu gyara a kundin kasafin kudin Najeriya.
Jam’iyyar NNPP mai alamar kayan marmari ta nada sabon shugaba na kasa. Alhaji Abba Kawu-Ali aka zaba ya canji Farfesa Rufai Ahmed Alkali da ya ajiye aikinsa.
Muhammad Malumfashi
Samu kari