Muhammad Malumfashi
19646 articles published since 15 Yun 2016
19646 articles published since 15 Yun 2016
Mutane sun yi surutu a kan yadda aka nemi a kawo Nigeria Air a mulkin Muhammadu Buhari. Hadi Sirika wanda ya na da kusanci da shugaban kasa, ya yi yadda yake so
Ana zargin Mai dakin ‘Dan takaran Shugaban kasa da fasikanci da wani yaron Tinubu. Ana yawo da jita-jita cewa Seyi Tinubu ya na neman Dr. Elizabeth Jack Rich
A makon nan za a san wadanda za su zama shugabannin masu rinjaye, marasa rinjaye, da masu tsawatarwa. Neman mukaman nan ya raba kan Sanatoci a Majalisar Dattawa
Watakila wasu tsofaffin Ministoci biyu Farfesa Oserheimen Osunbor da Ade Shittu da kuma Mohammed su shiga cikin Ministocin da Shugaban kasa Bola Tinubu zai nada
Akwai sojojin da za ayi wa karin matsayi a dalilin ritaya da aka yi a yanzu. Za a cike gibin da za a bari na mukamai, saboda haka wasu za su samu karin girma.
Gwamnan Katsina ya na cikin masu ra’ayin cewa yawan yankin Arewa na cikin matsala. Dikko Radda ya ce son kai, rashin hadin-kai da sanin darajar manya ne sila.
IPMAN ta ce babu shirin da ake yi na kara farashin fetur daga N540 zuwa N700. Za a ji tsadar da Dalar Amurka ta yi ba zai jawo farashin ai ya kai har N700 ba.
Bola Ahmed Tinubu ya yi bayanin hikimar daidaita farashin kasashen waje, ya ce kishin kasa ya jawo ya karya darajar Naira da nufin bunkasa tattalin arzikin kasa
A yayin da ake bikin hawan Nasarawa, Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya hadu da Sarkin Kano da ‘yan majalisarsa a ranar hawan dashe a gidan Gwamnatin Kano.
Muhammad Malumfashi
Samu kari