Muhammad Malumfashi
17065 articles published since 15 Yun 2016
17065 articles published since 15 Yun 2016
Olusegun Obasanjo ya na ganin maganar matatar man Fatawal ta fara aiki a shekarar nan kanzon kurege ne, ya ce Bola Tinubu ya daina yaudarar kan shi kan matatun.
Gwamnati ta rusa shagunan kwano da mutane su ka kafa a Abuja. FCTA ta ce idan aka gama rusau, za a zo da tsarin da zai dauki ‘yan kasuwan da ke naman abinci.
Olusegun Obasanjo ya yi wa Muhammadu Buhari kaca-kaca, ya bayyana irin facakar da ya yi. Buhari ya yi facaka da kudi, sannan ya bar kasar nan da tarin bashi
Shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya dawo kan ma’aikatan gwamnati, akwa yiwuwar ya nemi a rage adadinsu. 1% zuwa 2% na adadin al’umma su na cinye duka kudin shiga
A zaben shugaban majalisar wakilan tarayya da aka yi, Tajudeen Abbas, PhD ya samu galaba a kan Idris Wase da Aminu Sani Jaji, amma ba a banza aka yi haka ba.
Bola Ahmed Tinubu ya kusa shafe kwanaki 100 a matsayin shugaban Najeriya a lokacin da Muhammadu Sanusi II ya na cewa an tafiyar da kasa babu masu ilmin tattali.
Muhammadu Sanusi II ya yi bayanin halin da tattalin arzikin Najeriya yake ciki, ya fadi yadda Gwamnatin baya ta rika lafto bashi, ta bar Najeriya a matsala.
Wasu ba su ki sojoji su karbi mulkin Najeriya ba, hakan zai sa ayi waje da Bola Tinubu. Charly Boy ya ce kyau abin da ya faru a kasashen Afrika ya faru a nan.
Kudin hatimi da gwamnatin Najeriya ta ke karba ya jawo an samu kusan Naira Tiriliyan 4. Za a ji za a raba Naira Tiriliyan 3.8 da Hukumar FIRS ta tara a asusu.
Muhammad Malumfashi
Samu kari